• English
  • Business News
Monday, July 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matatar Man Dangote Za Ta Samar Da Karin Hasken Wutar Lantarki A Nijeriya – Gwamnan CBN

by Muhammad
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Matatar Man Dangote Za Ta Samar Da Karin Hasken Wutar Lantarki A Nijeriya – Gwamnan CBN
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya ce, sabuwar matatar man da Dangote da aka kaddamar za ta taimakawa Nijeriya wajen samar da karin wutar lantarki.

Dangote
Matatar Man Dangote

 

Da yake jawabi ranar Litinin a wajen kaddamar da aikin da ke yankin Ibeju-Lekki a jihar Legas, gwamnan babban bankin kasar, Godwin Emefiele, ya ce matatar Dangote za ta samar da wutar lantarki mai karfin megawatt 12,000.

  • Yau Litinin Buhari Ke Kaddamar Da Matatar Man Dangote A Legas
  • Matatar Man Dangote Za Ta Fara Aiki A Ranar 22 Ga Watan Mayu

Emefiele, wanda ya ce, a lokacin da aka fara aiwatar da aikin, an kiyasta cewa za a kashe kimanin dalar Amurka biliyan 9, daga cikin dala biliyan 3 da aka yi hasashen za a yi a matsayin hannun jarin da Rukunin Dangote da kuma abunda da aka samu ta hanyar rancen kasuwanci, ya yaba da rawar da bankunan kasuwancin Nijeriya ke takawa. domin bayar da lamuni ga rukunin Dangote domin gudanar da aikin.

Ya bayyana godiya ta musamman ga dukkan bankunan cikin gida Nijeriya, wadanda suka ba da tallafi mai yawa.

Labarai Masu Nasaba

SDP: Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Wa El-Rufai Shaguɓe Da Ayyana Shi A Matsayin Ɗan Gudun Hijirar Siyasa

Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja

Bugu da kari, ya bayyana cewa tuni Dangote ya fara biyan wasu lamunin kasuwanci kafin kaddamar da cibiyar, duk da cewa ya bayyana cewa bashin da ake bin rukunin Dangote ya ragu daga dalar Amurka biliyan 9 zuwa dalar Amurka biliyan 2.7. .

Idan aka yi la’akari da yadda ake sarrafa gangar mai 650,000 a kowace rana (BPD), Gwamnan CBN ya ce matatar ta fi karfin dukkan man da Nijeriya ke amfani da shi a cikin gida, wanda ya kai kusan ganga 450,000 a kowace rana, yayin da za a samu rarar man da ake hakowa da za a iya fitarwa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: DangoteLegasMatatar Man Dangote
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rikicin Addini: An Sanya Dokar Hana Fita A Jihar Taraba

Next Post

Shugaban DRC Zai Ziyarci Kasar Sin

Related

Kakakin Majalisar Wakilai, Abbas, Ya Yi Jimamin Rasuwar Buhari, Ya Ce Mutuwa Ce Da Ta Girgiza Shi
Da É—umi-É—uminsa

SDP: Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Wa El-Rufai Shaguɓe Da Ayyana Shi A Matsayin Ɗan Gudun Hijirar Siyasa

8 minutes ago
Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja
Manyan Labarai

Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja

2 hours ago
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno
Manyan Labarai

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

4 hours ago
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa
Manyan Labarai

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

1 day ago
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 
Wasanni

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

2 days ago
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

2 days ago
Next Post
Shugaban DRC Zai Ziyarci Kasar Sin

Shugaban DRC Zai Ziyarci Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Kakakin Majalisar Wakilai, Abbas, Ya Yi Jimamin Rasuwar Buhari, Ya Ce Mutuwa Ce Da Ta Girgiza Shi

SDP: Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Wa El-Rufai Shaguɓe Da Ayyana Shi A Matsayin Ɗan Gudun Hijirar Siyasa

July 28, 2025
Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja

Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja

July 28, 2025
SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai

SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai

July 28, 2025
Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

Harin Sojojin Sama Ya Hallaka Manyan Shugabannin ISWAP A Borno

July 28, 2025
Ministan YaÉ—a Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban ÆŠan Jarida Leon Usigbe

Ministan YaÉ—a Labarai Ya Yi Jimamin Rasuwar Babban ÆŠan Jarida Leon Usigbe

July 28, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano

Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano

July 28, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin Bai Wa Malaman Manyan Makarantun Nijeriya Rancen Miliyan 10

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin Bai Wa Malaman Manyan Makarantun Nijeriya Rancen Miliyan 10

July 28, 2025
An Kwashe Duk Dabbobin Tsohon Akanta-Janar

An Kwashe Duk Dabbobin Tsohon Akanta-Janar

July 28, 2025
Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Bincike Kan Belin Dillalin Kwaya

Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Bincike Kan Belin Dillalin Kwaya

July 28, 2025
Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

Mazauna Sokoto Sun Yi Murna Bayan Nasarar Kashe Fitattun ‘Yan Bindiga 3 A Jihar

July 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.