• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matsalar Tsaro Ta Haifar Da Koma-baya A Jihohin Arewa  —Masari

by Sagir Abubakar
2 years ago
in Labarai
0
Matsalar Tsaro Ta Haifar Da Koma-baya A Jihohin Arewa  —Masari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Katsina ya bayyana matsalar tsaro a matsayin babban dalilin da ya haifar da koma-baya a bangaren ayyukan ci gaba na gwamnonin Arewa maso Yamma.

Gwamnan Jihar Katsina, Alhaji Aminu Bello Masari ya tabbatar da haka ne lokacin da ya amashi bakuncin kwamitin kula da aiwatarwa da sanya ido na ayyukan da aka aiwatar a jiha daga gwmamnatin tarayya.

  • Kotu Ta Sake Aike Murja Da Wasu ‘Yan TikTok 3 Zuwa Gidan Yari
  • Xi Jinping Ya Ba Da Umarni A Yi Namijin Kokarin Ceto Wadanda Suka Bace Sakamakon Rugujewar Mahakar Ma’adinin Kwal A Jihar Mongoliya Ta Gida

Ya ce gwamnatocin jihohin da ke wannan shiyya sun kashe makudan kudade wajen samar wa hukumomin tsaro da ‘yan bijilanti tallafi wadanda ke yaki da ‘yan bindiga.

Masari ya ce gwamnatinsa na da cikakken bayani dalla-dalla na dukkan ayyukan da ta yi da suka hada da ayyukan ci gaban gine-gine da na sha’anonin tsaro tun daga 2015 har zuwa yau.

Gwamnan ya kuma nuna jin dadi ga majalisar zartarwa ta kasa game da kafa kwamitin da zai zagaya jihohin kasar nan don auna ayyukan da kowane gwamna ya yi.

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

Ya yi fatan ganin cewa duk abin da kwamitin ya gano zai tabbatar da shi ga majalisar tattalin arziki ta kasa don daukar matakin da ya kamata.

A nashi bangaren, babban sakataren ma’aikatar kasafin kudi da tsare-tsaren tattalin arizi, Alhaji Abdullahi Gagare ya ce ofishinsa ya gabatar wa kwamitin jerin ayyuka 28 manya-manya wadanda gwamnati mai ci yanzu ta aiwatar a shiyoyi na jihar, don kwamitin ya auna ya gani.

Alhaji Gagare ya ce tuni kwamitin ya ziyarci irin wadannan ayyuka da aka gudanar cikin babban birnin jihar.

Tun farko jagoran tawagar duba ayyukan, Mista Kanu N. Kanu ya ce kwamitin wanda aka dora wa alhakin karade shiyyar arewa maso yamman ya zo Jihar Katsina ne don duba ayyukan da gwamnatin jiha ta yi.

Ya ce kwamitin ya gamsu kuma ya samu natsuwa musamman yanayin kudin da aka kashe a kan kowane aiki cikin ayyukan da suka riga suka duba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KatsinaMasariMatsalar Tsaro
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Matsayinta Na Warware Matsalar Ukraine A Siyasance

Next Post

Wang Yi Ya Yi Bayani Kan Ziyararsa A Kasashen Turai Da Rasha

Related

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

3 hours ago
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC
Labarai

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

6 hours ago
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi
Labarai

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

6 hours ago
Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

16 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

18 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

19 hours ago
Next Post
Wang Yi Ya Yi Bayani Kan Ziyararsa A Kasashen Turai Da Rasha

Wang Yi Ya Yi Bayani Kan Ziyararsa A Kasashen Turai Da Rasha

LABARAI MASU NASABA

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.