• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Matsalolin Da Ke Kawo Cikas Ga Shirin Samar Da Wutar Lantarki’

by Bello Hamza
1 year ago
Lantarki

Ministan Wutar Lantar, Adedayo Adelabu, ya bayyana cewa, matsaloli ne da dama suka hadu suka dabaibaye shirin samar da ciakakken wutar lantar a fadin kasar nan. Ministan ya bayyana haka ne a martaninsa na cewa, bashi da cikakken kwarewa da masaniya a harkar wutar lantarki a kan haka ba zai iya magance matsalar da ake fuskanta ba.

Adelabu yana bayani ne a wani shiri na radiyo a garin Ibadan ta Jihar Oyo, wanda Wakilinmu ya nakalto mana, ya ce, matsalolin sun kasu kasha da dama da suka hada da na kayan aiki da kuma tsara tafiyar da aikin.

  • Jamus Za Ta Zuba Jari A Harkar Noma, Kasuwanci Da Lantarki A Jihar Inugu
  • Kar Turai Ta Yi Watsi Da Damar Daidaita Takaddamarta Da Sin Kan Motoci Masu Amfani Da Lantarki 

Ya ce, Nijeriya na bukatar wanda zai magance matsalar da ake fuskanta ne ba wai dole sai injiniya ba.

“A gaskiya, matsalar mu a bangaren wutar lantarki ba wai maganar da ya shafi injiniyanci ba ne amma muna bukatar wanda zai shigo ne ya yi mana maganin matsalar da ta dame mu kawai ba sai injiniya ba,” in ji shi.

Ministan ya kuma ce, Shugaban Kasa Bola Tinubu bai nada shi don ya kera wayoyin wuta ko transfoma ba ne amma sai don yin nazarin halin da ake ciki tare da samar da hanyoyin maganinsiu.

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

Ya ce, da ya hau kan karagar mulki ya yi nazarin matsalolin da ake fuskanta, domin mutum ba zai iya maganin matsala ba har sai ya san nau’in matsalar, kuma dole ka gaya wa kan ka gaskiya ba tare da yaudara ba.

Ya kara da cewa, “Mun yi nazari tare da neman hadin kan masu ruwa da tsaki a bangaren samar da wutar lantarki inda muka fahimmaci matsalolin. Mun yi taruka da dama inda muka asamar da kundin da ke tattare da hanyoyin magance matsalolin da muka gano, a nan ne na nemi duk mu daina korafi mu fuskanci yadda za mu gyara abin da ke a gaban mu.”

Cikin hanyoyin da muke fatan magance wadannan matsalolin shi ne samar da dokar da zai kai ga ba kamfanomin masu zaman kansu su shigo domin su bayar da nasu gudummawar, kamar dai yadda shugaba Tinubu ya sanya wa dokar ‘Electricity Act 2023’ hannu a kwanakin baya

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma
Labarai

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Labarai

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025
tinubu
Labarai

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

November 4, 2025
Next Post
Akwai Dimbin Alhairi A Harkar Kasuwanci Na Kirifto – Khadija Ahmad

Akwai Dimbin Alhairi A Harkar Kasuwanci Na Kirifto – Khadija Ahmad

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

Ma’aikatar Yaɗa Labarai Da BoS Ta Kaduna Sun Ƙulla Yarjejeniyar Samar Da Sahihan Bayanai Ga Al’umma

November 4, 2025
Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

Sin Ta Kaddamar Da Kwas Din Horon Fasahar Gwaje-Gwaje A Cibiyar CDC Ta Afrika

November 4, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
tinubu

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

November 4, 2025
Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

November 4, 2025
2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

November 4, 2025
Li Qiang Ya Zanta Da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

Li Qiang Ya Zanta Da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

November 4, 2025
Karancin Abinci: Kofar Ofishin Tinubu A Rufe Take, Har Wasu Ministoci Ba Su Iya Ganinsa – Ndume 

Zargin Kisan Kiyashi Ga Kiristoci: Trump Bai San Ƙalubalen Tsaron Da Najeriya Ke Ciki Ba — Ndume

November 4, 2025
Tsohon Jami’in Diflomasiyyar Nijar: Baje Kolin CIIE Muhimmin Dandali Ne Na Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

Tsohon Jami’in Diflomasiyyar Nijar: Baje Kolin CIIE Muhimmin Dandali Ne Na Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.