• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Matsalolin Da Ke Kawo Cikas Ga Shirin Samar Da Wutar Lantarki’

by Bello Hamza
1 year ago
in Labarai
0
‘Matsalolin Da Ke Kawo Cikas Ga Shirin Samar Da Wutar Lantarki’
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ministan Wutar Lantar, Adedayo Adelabu, ya bayyana cewa, matsaloli ne da dama suka hadu suka dabaibaye shirin samar da ciakakken wutar lantar a fadin kasar nan. Ministan ya bayyana haka ne a martaninsa na cewa, bashi da cikakken kwarewa da masaniya a harkar wutar lantarki a kan haka ba zai iya magance matsalar da ake fuskanta ba.

Adelabu yana bayani ne a wani shiri na radiyo a garin Ibadan ta Jihar Oyo, wanda Wakilinmu ya nakalto mana, ya ce, matsalolin sun kasu kasha da dama da suka hada da na kayan aiki da kuma tsara tafiyar da aikin.

  • Jamus Za Ta Zuba Jari A Harkar Noma, Kasuwanci Da Lantarki A Jihar Inugu
  • Kar Turai Ta Yi Watsi Da Damar Daidaita Takaddamarta Da Sin Kan Motoci Masu Amfani Da Lantarki 

Ya ce, Nijeriya na bukatar wanda zai magance matsalar da ake fuskanta ne ba wai dole sai injiniya ba.

“A gaskiya, matsalar mu a bangaren wutar lantarki ba wai maganar da ya shafi injiniyanci ba ne amma muna bukatar wanda zai shigo ne ya yi mana maganin matsalar da ta dame mu kawai ba sai injiniya ba,” in ji shi.

Ministan ya kuma ce, Shugaban Kasa Bola Tinubu bai nada shi don ya kera wayoyin wuta ko transfoma ba ne amma sai don yin nazarin halin da ake ciki tare da samar da hanyoyin maganinsiu.

Labarai Masu Nasaba

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

Ya ce, da ya hau kan karagar mulki ya yi nazarin matsalolin da ake fuskanta, domin mutum ba zai iya maganin matsala ba har sai ya san nau’in matsalar, kuma dole ka gaya wa kan ka gaskiya ba tare da yaudara ba.

Ya kara da cewa, “Mun yi nazari tare da neman hadin kan masu ruwa da tsaki a bangaren samar da wutar lantarki inda muka fahimmaci matsalolin. Mun yi taruka da dama inda muka asamar da kundin da ke tattare da hanyoyin magance matsalolin da muka gano, a nan ne na nemi duk mu daina korafi mu fuskanci yadda za mu gyara abin da ke a gaban mu.”

Cikin hanyoyin da muke fatan magance wadannan matsalolin shi ne samar da dokar da zai kai ga ba kamfanomin masu zaman kansu su shigo domin su bayar da nasu gudummawar, kamar dai yadda shugaba Tinubu ya sanya wa dokar ‘Electricity Act 2023’ hannu a kwanakin baya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: LantarkiNepaPower
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Aka Nada Ni Garkuwan Yammacin Ƙasar Nan – Alhaji Shehu

Next Post

Akwai Dimbin Alhairi A Harkar Kasuwanci Na Kirifto – Khadija Ahmad

Related

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025
Da ɗumi-ɗuminsa

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

1 hour ago
Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi
Labarai

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

2 hours ago
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

4 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Labarai

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

5 hours ago
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu
Labarai

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

6 hours ago
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi
Manyan Labarai

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

8 hours ago
Next Post
Akwai Dimbin Alhairi A Harkar Kasuwanci Na Kirifto – Khadija Ahmad

Akwai Dimbin Alhairi A Harkar Kasuwanci Na Kirifto – Khadija Ahmad

LABARAI MASU NASABA

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

September 17, 2025
Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

September 17, 2025
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

September 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

September 17, 2025
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

September 17, 2025
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

September 17, 2025
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

September 17, 2025
Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

September 16, 2025
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.