• English
  • Business News
Sunday, July 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Shigar AU Cikin G20 Za Ta Kawo Wa Duniya?

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Me Shigar AU Cikin G20 Za Ta Kawo Wa Duniya?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An rufe taron kolin kungiyar G20 a New Delhi jiya Lahadi, inda aka amince da gayyatar kungiyar Tarayyar Afirka AU shiga cikin kungiyar a hukumance. Kungiyar Tarayyar Afirka ta zama kungiya ta biyu da ta shiga kungiyar G20 bayan kungiyar Tarayyar Turai.

Yayin da tattalin arzikin Afirka ke ci gaba da dunkulewa a duniya, Afirka suna kara shiga al’amuran kasa da kasa. Kasar Sin ta taka muhimmiyar rawa wajen kara azama kan shigar da AU cikin kungiyar G20. Kasar Sin na tsayawa tsayin daka kan goyon bayan AU shiga cikin kungiyar G20, saboda su abokai ne da ke amincewa da juna ta fuskar siyasa kan hanyar raya kasa, kana Afirka na taka muhimmiyar rawa a duniya, wadda yake kiyaye adalci a duniya. Shigar da AU cikin kungiyar G20, babbar nasara ce wajen tabbatar da duniya mai ba da damar cudanyar sassa daban daban.

  • Sin Tana Kokarin Farfado Da Yankin Arewa Maso Gabashin Kasar

Yanzu nahiyar Afirka ta gaggauta gina yankin cinikin cikin ‘yanci. Bayan shiga cikin kungiyar ta G20, kasashen Afirka za su samu muhimmiyar hanyar tuntubar manyan rukunonin tattalin arzikin duniya dangane da manufofin hada-hadar kudi. Lamarin da zai amfana wa kasashen Afirka wajen tinkarar kalubalolin da suke fuskanta.

Kafin wannan kuma, an shigar da wasu kasashe cikin tsarin hadin kan BRICS. Shigar da AU cikin G20, wani muhimmin batu ne a fannin kara karfin kasashe masu tasowa. Yayin da ake fuskantar sauye-sauye da tashin hankali a duniya, yadda kasashe masu tasowa suke kara fito da muryarsu, ya kara karfin wadanda suke rungumar manufar cudanyar sassa daban daban, hakan zai dakile danniya da siyasar fin karfi.(Tasallah Yuan)

 

Labarai Masu Nasaba

Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AfirkaAUBRICS
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Damu Matuka Da Girgizar Kasar Da Ta Afku A Morocco Kuma Za Ta Taimaka Gwargwadon Karfinta

Next Post

Shugaban Senegal: Ayyukan More Rayuwa Da Kasar Sin Ta Gina A Senegal Sun Taimakawa Zamanintar Da Kasar

Related

Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika
Daga Birnin Sin

Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

4 hours ago
Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

5 hours ago
Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani

6 hours ago
Shugaban Nauru: Ci Gaban Sin Darasi Ne Ga Nauru Da Duniya Baki Daya
Daga Birnin Sin

Shugaban Nauru: Ci Gaban Sin Darasi Ne Ga Nauru Da Duniya Baki Daya

7 hours ago
An Sanya Kaburburan Sarakunan Daular Xixia Ta Kasar Sin Cikin Muhimman Wuraren Tarihi Na UNESCO
Daga Birnin Sin

An Sanya Kaburburan Sarakunan Daular Xixia Ta Kasar Sin Cikin Muhimman Wuraren Tarihi Na UNESCO

9 hours ago
Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa
Daga Birnin Sin

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

1 day ago
Next Post
Shugaban Senegal: Ayyukan More Rayuwa Da Kasar Sin Ta Gina A Senegal Sun Taimakawa Zamanintar Da Kasar

Shugaban Senegal: Ayyukan More Rayuwa Da Kasar Sin Ta Gina A Senegal Sun Taimakawa Zamanintar Da Kasar

LABARAI MASU NASABA

NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya

NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya

July 12, 2025
Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

July 12, 2025
Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

July 12, 2025
Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

July 12, 2025
Yadda Iyaye Ke Rungumar Bokaye Don Samar Wa ‘Ya’yansu Mata Mazaje Masu Kudi

Yadda Iyaye Ke Rungumar Bokaye Don Samar Wa ‘Ya’yansu Mata Mazaje Masu Kudi

July 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani

Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani

July 12, 2025
Tinubu Ya Baro Brazil Bayan Halartar Taron BRICS Na 2025

Tinubu Ya Baro Brazil Bayan Halartar Taron BRICS Na 2025

July 12, 2025
Shugaban Nauru: Ci Gaban Sin Darasi Ne Ga Nauru Da Duniya Baki Daya

Shugaban Nauru: Ci Gaban Sin Darasi Ne Ga Nauru Da Duniya Baki Daya

July 12, 2025
Tinubu Yana Goyon Bayan Ƙananan Hukumomi Su Ci Gashin Kan Su – Minista

Tinubu Yana Goyon Bayan Ƙananan Hukumomi Su Ci Gashin Kan Su – Minista

July 12, 2025
Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

July 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.