• English
  • Business News
Tuesday, May 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Shigar AU Cikin G20 Za Ta Kawo Wa Duniya?

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Me Shigar AU Cikin G20 Za Ta Kawo Wa Duniya?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An rufe taron kolin kungiyar G20 a New Delhi jiya Lahadi, inda aka amince da gayyatar kungiyar Tarayyar Afirka AU shiga cikin kungiyar a hukumance. Kungiyar Tarayyar Afirka ta zama kungiya ta biyu da ta shiga kungiyar G20 bayan kungiyar Tarayyar Turai.

Yayin da tattalin arzikin Afirka ke ci gaba da dunkulewa a duniya, Afirka suna kara shiga al’amuran kasa da kasa. Kasar Sin ta taka muhimmiyar rawa wajen kara azama kan shigar da AU cikin kungiyar G20. Kasar Sin na tsayawa tsayin daka kan goyon bayan AU shiga cikin kungiyar G20, saboda su abokai ne da ke amincewa da juna ta fuskar siyasa kan hanyar raya kasa, kana Afirka na taka muhimmiyar rawa a duniya, wadda yake kiyaye adalci a duniya. Shigar da AU cikin kungiyar G20, babbar nasara ce wajen tabbatar da duniya mai ba da damar cudanyar sassa daban daban.

  • Sin Tana Kokarin Farfado Da Yankin Arewa Maso Gabashin Kasar

Yanzu nahiyar Afirka ta gaggauta gina yankin cinikin cikin ‘yanci. Bayan shiga cikin kungiyar ta G20, kasashen Afirka za su samu muhimmiyar hanyar tuntubar manyan rukunonin tattalin arzikin duniya dangane da manufofin hada-hadar kudi. Lamarin da zai amfana wa kasashen Afirka wajen tinkarar kalubalolin da suke fuskanta.

Kafin wannan kuma, an shigar da wasu kasashe cikin tsarin hadin kan BRICS. Shigar da AU cikin G20, wani muhimmin batu ne a fannin kara karfin kasashe masu tasowa. Yayin da ake fuskantar sauye-sauye da tashin hankali a duniya, yadda kasashe masu tasowa suke kara fito da muryarsu, ya kara karfin wadanda suke rungumar manufar cudanyar sassa daban daban, hakan zai dakile danniya da siyasar fin karfi.(Tasallah Yuan)

 

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Na Adawa Da Kai Wa Fararen Hula Da Kayayyakin More Rayuwa Hari A Sudan

Tattalin Arzikin Kasar Sin Ya Bunkasa Duk Da Matsaloli Da Dama

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AfirkaAUBRICS
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Damu Matuka Da Girgizar Kasar Da Ta Afku A Morocco Kuma Za Ta Taimaka Gwargwadon Karfinta

Next Post

Shugaban Senegal: Ayyukan More Rayuwa Da Kasar Sin Ta Gina A Senegal Sun Taimakawa Zamanintar Da Kasar

Related

Kasar Sin Na Adawa Da Kai Wa Fararen Hula Da Kayayyakin More Rayuwa Hari A Sudan
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Adawa Da Kai Wa Fararen Hula Da Kayayyakin More Rayuwa Hari A Sudan

10 hours ago
Tattalin Arzikin Kasar Sin Ya Bunkasa Duk Da Matsaloli Da Dama
Daga Birnin Sin

Tattalin Arzikin Kasar Sin Ya Bunkasa Duk Da Matsaloli Da Dama

10 hours ago
Hadin Gwiwa Bisa Daidaito Da Girmama Juna Tsakanin Sin Da Amurka Zai Samar Da Moriyar Juna
Daga Birnin Sin

Hadin Gwiwa Bisa Daidaito Da Girmama Juna Tsakanin Sin Da Amurka Zai Samar Da Moriyar Juna

11 hours ago
Yankin Taiwan Ba Shi Da Iko Ko Hujjar Halartar Taron WHA
Daga Birnin Sin

Yankin Taiwan Ba Shi Da Iko Ko Hujjar Halartar Taron WHA

11 hours ago
Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Game Da Babban Shirin Shekaru Biyar-Biyar Na Bunkasa Tattalin Arziki Da Zamantakewar Kasar Sin Na 15
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Game Da Babban Shirin Shekaru Biyar-Biyar Na Bunkasa Tattalin Arziki Da Zamantakewar Kasar Sin Na 15

14 hours ago
Sin Ta Cimma Nasarar Gwajin Jirgin Sama Samfurin AG600
Daga Birnin Sin

Sin Ta Cimma Nasarar Gwajin Jirgin Sama Samfurin AG600

14 hours ago
Next Post
Shugaban Senegal: Ayyukan More Rayuwa Da Kasar Sin Ta Gina A Senegal Sun Taimakawa Zamanintar Da Kasar

Shugaban Senegal: Ayyukan More Rayuwa Da Kasar Sin Ta Gina A Senegal Sun Taimakawa Zamanintar Da Kasar

LABARAI MASU NASABA

Hajjin Bana: NAHCON Ta Samar Da Biza 73,310, Tare Da Kai Alhazai 46,000 Kasar Saudiyya

Hajji: Kawo Yanzu An Kammala Jigilar Maniyyatan Jihohi 12 A Nijeriya – NAHCON

May 20, 2025
Gwamnatin Kano Ta Ƙara Wa’adin Mako Guda Kan Dakatar Da Fina-finai 22

Gwamnatin Kano Ta Ƙara Wa’adin Mako Guda Kan Dakatar Da Fina-finai 22

May 20, 2025
Kasar Sin Na Adawa Da Kai Wa Fararen Hula Da Kayayyakin More Rayuwa Hari A Sudan

Kasar Sin Na Adawa Da Kai Wa Fararen Hula Da Kayayyakin More Rayuwa Hari A Sudan

May 19, 2025
Tattalin Arzikin Kasar Sin Ya Bunkasa Duk Da Matsaloli Da Dama

Tattalin Arzikin Kasar Sin Ya Bunkasa Duk Da Matsaloli Da Dama

May 19, 2025
Gwamna Nasir Ya Naɗa Sabbin Sakatarori Na Ƙananan Hukumomi 21 A Kebbi

Gwamna Nasir Ya Naɗa Sabbin Sakatarori Na Ƙananan Hukumomi 21 A Kebbi

May 19, 2025
Hadin Gwiwa Bisa Daidaito Da Girmama Juna Tsakanin Sin Da Amurka Zai Samar Da Moriyar Juna

Hadin Gwiwa Bisa Daidaito Da Girmama Juna Tsakanin Sin Da Amurka Zai Samar Da Moriyar Juna

May 19, 2025
Yankin Taiwan Ba Shi Da Iko Ko Hujjar Halartar Taron WHA

Yankin Taiwan Ba Shi Da Iko Ko Hujjar Halartar Taron WHA

May 19, 2025
Kotu

Kotu Ta Daure Wasu Mutane 3 Da Ake Zargi Da Kisan Wani Mutum A Gidan Yarin Adamawa

May 19, 2025
Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Game Da Babban Shirin Shekaru Biyar-Biyar Na Bunkasa Tattalin Arziki Da Zamantakewar Kasar Sin Na 15

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Game Da Babban Shirin Shekaru Biyar-Biyar Na Bunkasa Tattalin Arziki Da Zamantakewar Kasar Sin Na 15

May 19, 2025
Sin Ta Cimma Nasarar Gwajin Jirgin Sama Samfurin AG600

Sin Ta Cimma Nasarar Gwajin Jirgin Sama Samfurin AG600

May 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.