• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Ake Iya Kara Yin Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da ASEAN Bisa Yanayin Da Ake Ciki?

by CGTN Hausa and Sulaiman
9 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Me Ya Sa Ake Iya Kara Yin Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da ASEAN Bisa Yanayin Da Ake Ciki?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An kammala taron koli na kungiyar kasashen kusu maso gabashin Asiya wato ASEAN karo na 44 da na 45 a kwanakin baya a birnin Vientiane, fadar mulkin kasar Laos. A yayin taron kolin, an gudanar da taron shugabannin kasar Sin da kasashen kungiyar ASEAN karo na 27, inda bangarorin biyu suka sanar da cewa, an gama shawarwari mai samfurin 3.0 kan yankin ciniki cikin ‘yanci na Sin da kungiyar ASEAN. Wannan muhimmin mataki ne kan inganta tsarin raya tattalin arzikin gabashin Asiya baki daya, kana ya shaida cewa, bangarorin biyu sun nuna goyon baya ga ra’ayin bangarori daban daban da yin ciniki cikin ‘yanci. Firaministan kasar Sin Li Qiang ya gabatar da shawarwari uku kan hadin gwiwar Sin da kungiyar ASEAN a gun taron, inda ya yi kira ga kafa tsarin yin mu’amala da juna, da fadada hadin gwiwar sabbin sana’o’i, da kuma zurfafa mu’amalar al’adu. Wannan ya shaida cewa, kasar Sin tana son zurfafa hadin gwiwa da sada zumunta a tsakaninta da kasashen dake yankin.

 

A halin yanzu, ana samun babban sauyi a yanayin kasa da kasa da yankuna, wasu kasashe sun gabatar da ra’ayoyin yanke hulda da nuna adawa da juna, kana ana samun ra’ayin ba da kariya ga cinikayya a sassan duniya. Bisa wannan yanayi, Sin da kasashen kungiyar ASEAN sun kara yin hadin gwiwa da juna, me ya sa hakan? Dalilin da ya sa hakan shi ne, bangarorin biyu suna da burin farfado da kasa da kyautata zaman rayuwar jama’arsu, kana a matsayin kasashen dake makwabtaka da juna, suna bukatar juna a fannin tattalin arziki, kana suna da damar samun bunkasuwa tare da moriyar juna.

 

Bisa sakamakon da aka samu a gun taron kolin kungiyar ASEAN a wannan karo, bangarori daban daban sun cimma daidaito kan goman yarjejeniyoyi, wannan ya shaida cewa, neman zaman lafiya da sa kaimi ga samun bunkasuwa su ne bukatun kasashen dake yankin, matakan tada rikici da zaune-tsaye ba su samu goyon baya ba. Ya kamata a bude kofa ga kasashen waje, da amincewa da bambance-bambance a tsakanin kasa da kasa, tsarin kungiyar NATO mai yada ra’ayin yakin cacar baka dake tsakanin kasashe masu tsarin jari-hujja da masu bin tsarin gurguzu da nuna adawa da juna a tsakanin kungiyoyi daban daban ba zai samu nasara ba. (Zainab Zhang)

Labarai Masu Nasaba

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ƴansandan Sun Damke Mutane 2 Bisa Zargin Kisan Wata Ƴar Kasuwa

Next Post

EIC: Masu Zuba Jari Na Kasar Sin Na Karfafa Ci Gaban Tattalin Arzikin Habasha

Related

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su
Daga Birnin Sin

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

13 hours ago
Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

14 hours ago
Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko
Daga Birnin Sin

Xinjiang Ta Bude Hanyar Jigilar Kayayyaki Ta Kasa Da Kasa Zuwa Afirka Ta Farko

15 hours ago
Lai Cing-te Ba Zai Cimma Nasarar Kalubalantar Dokar Kasa Da Kasa Ba
Daga Birnin Sin

Lai Cing-te Ba Zai Cimma Nasarar Kalubalantar Dokar Kasa Da Kasa Ba

16 hours ago
Abin Da Ya Sa Muke Ci Gaba Da Tuntubar Kasar Sin A Kai A Kai
Daga Birnin Sin

Abin Da Ya Sa Muke Ci Gaba Da Tuntubar Kasar Sin A Kai A Kai

17 hours ago
An Watsa Shirin “Yawon Bude Ido A Tuscany” Da Cmg Ya Gabatar A Italiya
Daga Birnin Sin

An Watsa Shirin “Yawon Bude Ido A Tuscany” Da Cmg Ya Gabatar A Italiya

18 hours ago
Next Post
EIC: Masu Zuba Jari Na Kasar Sin Na Karfafa Ci Gaban Tattalin Arzikin Habasha

EIC: Masu Zuba Jari Na Kasar Sin Na Karfafa Ci Gaban Tattalin Arzikin Habasha

LABARAI MASU NASABA

Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

Me Ya Sa Syria Ta Bari Ana Amfani Da Sararin Samaniyarta Wajen Kai Wa Iran Hari?

June 28, 2025
Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

Wace Nahiya Ce Ta Fi Iya Ƙwallon Ƙafa Tsakanin Turai Da Kudancin Amurka?

June 28, 2025
Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

Ƙasashen Afrika 10 Da Suka Fi Girman Kasafin Kudi A 2025

June 28, 2025
Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

Ƙungiyar Lauyoyi Musulmi Reshen Kaduna Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Matafiya A Filato

June 28, 2025
Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

Shahararren Ɗan Kasuwa Aminu Dantata Ya Rasu

June 28, 2025
Hoton Tallan Taliyar Indomie

Indomie Ta Kaddamar Da Shirin Gangamin Abinci Mai Gina Jiki Na ‘Ingantaccen Abinci Domin Nasara’

June 28, 2025
Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

Sin Na Kokarin Gaggauta Taimakawa Kasashen Afirka Da Kara Hadin Gwiwa Da Su

June 27, 2025
Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

Sin Da Amurka Sun Tabbatar Da Bayanan Tsarin Aiwatar Da Matsayar Da Aka Cimma Yayin Tattaunawar Cinikayya A Geneva

June 27, 2025
Sojojin DRC: Ƴan Tawayen M23 Sun Kashe Fararen Hula 17

Sojojin DRC: Ƴan Tawayen M23 Sun Kashe Fararen Hula 17

June 27, 2025
Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

Leicester City Ta Sallami Ruud van Nistelrooy A Matsayin Kocinta

June 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.