• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Sin Da Sauran Kasashen Duniya Ke Cin Moriya Tare a Cikin Shekaru 75 Da Suka Gabata Tun Kafuwar Sabuwar Kasar Sin?

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Me Ya Sa Sin Da Sauran Kasashen Duniya Ke Cin Moriya Tare a Cikin Shekaru 75 Da Suka Gabata Tun Kafuwar Sabuwar Kasar Sin?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A shekarar bana ce ake cika shekaru 75 da kafuwar sabuwar kasar Sin, wato jamhuriyar jama’ar Sin. A cikin wadannan shekaru 75 da suka gabata, Sin ta samu gagarumin ci gaba mai armashi a bangaren saurin bunkasuwar tattalin arzikinta, har ma tana more ci gabanta da duniya, inda suke samun bunkasuwa tare.

 

A cikin wadannan shekaru 75 da suka gabata, Sin ta rika mu’ammala, da cudanya mai kyau da kasashen duniya, don samun bunkasuwa tare, da ma gaggauta kyautata tsarin gudanar da harkokin kasa da kasa da ya bi hanya mai adalci da daidaito.

  • Taro Na Musamman Na Bikin Tunawa Da Ranar Shahidan Kasasr Sin A Birnin Beijing
  • Tinubu Ya Rantsar Da Kekere-Ekun A Matsayin Alkalin Alkalai Ta Nijeriya

Abun da aka sa gaba wajen samun moriya tare, shi ne daidaita harkokin kai yadda ya kamata, kana da raya kai tare da yin cudanya da sauran sassan duniya, A cikin shekaru fiye da 10 da suka gabata, Sin ta gaggauta karkata ga hanyar samun bunkasuwar tattalin arziki ta hanyar yin kwaskwarima a dukkanin fannoni, ta yadda za a yi kokarin samun ingantacciyar bunkasuwa. Kaza lika kasar Sin ta samu bunkasuwar kai ta hanyar yin kwaskwarima, da bude kofarta ga ketare. Kana a wani bangare na daban, ta ba da gudummawarta ga wadatar da duniya bisa ci gaban da take samu, inda ta zama muhimmin jigo, da karfin ingiza ci gaban tattalin arzikin duniya. Ban da wannan kuma, Sin wata kasaitacciyar kasuwa ce dake jawo karin jarin kasashen waje.

 

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

A halin yanzu, Sin tana kokarin raya sabon karfin samar da hidimomi, da hajoji masu dorewa, tana kuma kara karfin kirkire-kirkire bisa dogaro da cudanya mai zurfi tsakaninta da kasashen duniya. A sa’i daya kuma, jarin da Sin ta zubawa kasashen duniya na taka rawa wajen raya tattalin arzikin wuraren.

 

To ko ta yaya za a iya magance matsalar samun bunkasuwa? Kasar Sin tana kokarin fidda hanyar da ta dace, ta kuma dade tana nacewa ga tsarin tattaunawa, da gudanar da harkoki cikin hadin gwiwa, da more ci gaba tare, ta yadda ko wane mutum zai ci gajiya.

 

Kasar Sin ba za ta samu bunkasuwa idan ta bar sauran duniya ba, kana duniya ma tana bukatar gudunmawar Sin, wanda hakan abu ne da aka shaida tabbatuwarsa a cikin shekaru 75 da suka gabata, kuma za a ci gaba da tabbatar da shi a nan gaba. (Amina Xu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 5gFasahar kere-kereFasahar Zamani
ShareTweetSendShare
Previous Post

Taro Na Musamman Na Bikin Tunawa Da Ranar Shahidan Kasasr Sin A Birnin Beijing

Next Post

“A Rubuce A Sama”—Labarina Da Sin: An Yi Bikin Murnar Cika Shekaru 75 Da Kafuwar Sabuwar Sin a Kasar Canada Da Amurka 

Related

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa
Daga Birnin Sin

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

6 hours ago
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

7 hours ago
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

8 hours ago
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci
Daga Birnin Sin

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

9 hours ago
Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu
Daga Birnin Sin

Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu

10 hours ago
Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo
Daga Birnin Sin

Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo

1 day ago
Next Post
“A Rubuce A Sama”—Labarina Da Sin: An Yi Bikin Murnar Cika Shekaru 75 Da Kafuwar Sabuwar Sin a Kasar Canada Da Amurka 

“A Rubuce A Sama”—Labarina Da Sin: An Yi Bikin Murnar Cika Shekaru 75 Da Kafuwar Sabuwar Sin a Kasar Canada Da Amurka 

LABARAI MASU NASABA

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.