• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mene Ne Dalilin Da Ya Sa Japan Ke Daukar Wasu Matakan Da Ka Iya Haifar Da Hadari?

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Mene Ne Dalilin Da Ya Sa Japan Ke Daukar Wasu Matakan Da Ka Iya Haifar Da Hadari?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A kwanan nan kasar Japan ta rika daukar wasu matakan da ka iya haifar da hadarin gaske, ciki har da kara karfafa yarjejeniyar tsaro tsakanin ta da Amurka a wasu manyan fannoni, da hada kai tare da kasashen Amurka, da Australiya, da Philippines, don gudanar da atisayen soja a tekun kudancin kasar Sin, da kuma neman shiga kungiyar AUKUS, al’amarin da ya sha suka sosai daga bangarori daban-daban.

Daga cikin dukkan wadannan abubuwa, abun da ya fi janyo ce-ce-ku-ce shi ne, karfafa kawancen soja tsakanin Amurka da Japan. A wajen taron kolin shugabannin Amurka da Japan da aka yi a birnin Washington a wannan karo, an samu wani gagarumin ci gaba da ba’a taba ganin irinsa ba a shekaru sama da 60 ga yarjejeniyar tsaro ta kasashen biyu, ciki har da yi wa rundunar sojan Amurka dake Japan garambawul, da kara hadin-kai ta fuskar soja, da nufin kawo sauye-sauye ga ayyukan rundunar tsaron gidan Japan, har ta zama “rundunar masu kai hari”, gami da kara dunkule kasashen Amurka da Japan ta fannin aikin soja.

  • Harin Sojoji A Kauyen Sudan Ya Kashe Mutum 28
  • Harin Sojoji A Kauyen Sudan Ya Kashe Mutum 28

Manazarta na ganin cewa, wadannan sabbin matakan da Japan ta aiwatar, sun shaida cewa, kasar na kara nisanta kanta daga kundin tsarin mulki na kiyaye zaman lafiya, da bada hadin-kai matuka ga manyan tsare-tsaren Amurka, domin kawo cikas ga ci gaban kasar Sin.

Kaza lika, matakan da Japan ta aiwatar sun ja hankulan bangarori daban-daban, inda jaridar “Asahi Shimbun” ta Japan ta ruwaito cewa, ana kara nuna shakku kan kimar Japan, a matsayin wata kasa dake son shimfida zaman lafiya.

A matsayinta na kasa mafi girma ta fuskar aikin soja a duniya, yunkurin Amurka na shiga cikin harkokin yankin Asiya da tekun Pasifik na tattare da dalilan soja. Kuma inganta kawancen soja tsakanin Amurka da Japan, ka iya kawo sauyi ga halin daidaito na yankin, da janyo damuwa, da rashin gamsuwa daga sauran kasashe, da yin barazana ga zaman lafiya da kwanciyar hankalin yankin. (Murtala Zhang)

Labarai Masu Nasaba

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Aiki A Kamfanin Gine-gine Ya Jefa Rayuwar Matashi Cikin Hatsari

Next Post

Shugaban Kasa ne Ke Iya Magance Matsalar Tsaro Ba Gwamnoni Ba – Sanata Yari

Related

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

10 hours ago
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya
Daga Birnin Sin

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

11 hours ago
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

12 hours ago
Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

13 hours ago
An Kammala Baje Kolin Hada-Hadar Cinikayyar Hidimomi Na Sin Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

An Kammala Baje Kolin Hada-Hadar Cinikayyar Hidimomi Na Sin Na Shekarar 2025

14 hours ago
Me Ya Sa Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Ta Samu Goyon Baya Daga Sassan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Me Ya Sa Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Ta Samu Goyon Baya Daga Sassan Kasa Da Kasa

15 hours ago
Next Post
Sanata yari

Shugaban Kasa ne Ke Iya Magance Matsalar Tsaro Ba Gwamnoni Ba - Sanata Yari

LABARAI MASU NASABA

Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

September 15, 2025
Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

September 14, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

September 14, 2025
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

September 14, 2025
Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

September 14, 2025
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

September 14, 2025
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

September 14, 2025
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

September 14, 2025
Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

Duba Ga Kwaɗayi Da Son Duniya A Tsakanin Matan Wannan Zamanin

September 14, 2025
Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.