• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Tattauna Da Masana Tsara Manufofi Da ’Yan Kasuwa Na Amurka

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Tattauna Da Masana Tsara Manufofi Da ’Yan Kasuwa Na Amurka
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, wanda ke ziyara a kasar Amurka, ya tattauna da masana tsara manufofi na Amurka da ’yan kasuwa na kasar a jiya Asabar a birnin Washington.

A lokacin da yake tattaunawa da masana tsara manufofi na Amurka, Wang Yi ya ce, yayin ziyararsa, bisa yanayi na daidaito da girmmama juna, Amurka da Sin sun yi tattaunawa mai zurfi kuma mai ma’ana kan batutuwan dake jan hankalinsu, haka kuma sun aike da kyakyyawan sako game da daidaitawa da inganta dangantakarsu.

  • Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wang Yi
  • Wang Yi: Akwai Bukatar Mayar Da Dangantakar Sin Da Amurka Bisa Tafarki Mai Aminci Da Dorewa

Ya kara da cewa, duk da sabani da takkadamar dake akwai tsakanin kasashen biyu, da tarin batutuwan da ba a shawo kansu ba, bangarorin biyu sun yi imanin cewa, ya zama wajibi kuma abu ne mai amfani su ci gaba da tattaunawa a matsayinsu na manyan kasashe.

A nasu bangare, mahalarta tattaunawar sun bayyana cewa, kyakkyawar dangantaka tsakanin Sin da Amurka ta dace da muradun kasashen biyu. Haka kuma, za ta taka muhimmiyar rawa wajen warware muhimman batutuwan yankuna da na duniya baki daya.

Sun kara da cewa, yayin da ake fuskantar rikice-rikice a yankuna da rashin oda a duniya, ya zama wajibi Amurka da Sin su karfafa tuntubar juna da hada hannu wajen shawo kan kalubale.

Labarai Masu Nasaba

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Sannan a lokacin da da yake tattaunawa da wakilan kungiyar ’yan kasuwa ta Amurka Wang Yi ya yi fatan kungiyar ’yan kasuwa ta kasar Amurka, za ta kyautata ra’ayin jama’a da karfafa tubalin abotar Sin da Amurka, da kuma bayar da sabbin gudunmuwa ga ingantawa da raya dangantakar kasashen biyu. Ya jaddada cewa, har yanzu dangantakar kasashen biyu na da karfi.

Mahalarta tattaunawar sun ce, muradun Sin da Amurka na hade da juna, kuma dangantaka mai karfi a tsakaninsu, na da muhimmanci ga nasararsu baki daya. Haka kuma, kungiyar tana bayar da muhimmanci ga ci gaban Sin mai inganci, kana tana da kwarin gwiwa kan kasuwar kasar Sin da goyon bayan kasashen biyu wajen daukar matakan da suka dace na saukaka musaya tsakanin jama’arsu. (Fa’iza Mustapha)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Le keqiangWang yiXi Jinping
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shari’un Zabe: A Kauce Wa Tarzoma Duk Yadda Ta Kaya

Next Post

An Yi Garkuwa Da Iyayen Dan Wasan Liverpool Luis Diaz A Colombia

Related

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe
Daga Birnin Sin

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

8 hours ago
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

8 hours ago
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata
Daga Birnin Sin

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

10 hours ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

13 hours ago
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

15 hours ago
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

16 hours ago
Next Post
An Yi Garkuwa Da Iyayen Dan Wasan Liverpool Luis Diaz A Colombia

An Yi Garkuwa Da Iyayen Dan Wasan Liverpool Luis Diaz A Colombia

LABARAI MASU NASABA

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.