• English
  • Business News
Thursday, May 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ministocin Tsaro Na Kasashen Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawa Ta Kafar Bidiyo

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Ministocin Tsaro Na Kasashen Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawa Ta Kafar Bidiyo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ministan tsaron kasar Sin janar Dong Jun, ya zanta ta kafar bidiyo tare da takwaransa na kasar Amurka Lloyd Austin a daren jiya, bisa agogon kasar Sin.

Jami’in na kasar Sin ya halarci tattaunawar ta biyo bayan gayyatar da bangaren Amurka ya yi masa, inda ya ce, la’akari da yadda shugabannin kasashen Sin da Amurka ke neman tabbatar da wani yanayi na karko, da kyautatuwar huldar dake tsakanin kasashen 2, kamata ya yi sojojin kasashen su zama ginshikin tabbatar da hakan.

  • Jami’an Tsaro sun Ceto Mata Biyu da aka Yi Garkuwa da Su A Kebbi
  • Da Ɗumi-ɗuminsa: Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Kano Ta Sake Gurfanar Da Ganduje A Gaban Kotu

Dong Jun ya kara da cewa, cikin batutuwa masu alaka da babbar moriyar tushe ta kasar Sin, batun yankin Taiwan yana da matukar muhimmanci. Kasar Sin za ta kula da batun yadda ya kamata, kuma ba za ta taba bari a lahanta babbar moriyarta ba.

Ya ce rundunar ’yantar da jama’ar kasar Sin ba za ta taba hakuri da yunkurin balle yankin Taiwan daga kasar Sin, da bangarorin ketare dake taimakon yunkurin ba. A halin yanzu, yanayin tsaro na yankin tekun kudancin kasar Sin yana da karko, saboda haka abu mafi dacewa shi ne, kasar Amurka ta fahimci kwararren matsayi na kasar Sin, da daukar hakikanan matakai na tabbatar da zaman lafiya a yankin da lamarin ya shafa, gami da wani yanayi mai karko na huldar dake tsakanin kasashen 2 da kuma sojojinsu.

Baya ga haka, bangarorin 2 sun kara yin musayar ra’ayi kan sauran batutuwan da ke jan hankulansu. (Bello Wang)

Labarai Masu Nasaba

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Jami’an Tsaro sun Ceto Mata Biyu da aka Yi Garkuwa da Su A Kebbi

Next Post

Sin Tana Fatan Bangarori Daban Daban Na Kasar Libya Za Su Sulhunta Ta Hanyar Yin Shawarwari

Related

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

59 minutes ago
Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

2 hours ago
An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet
Daga Birnin Sin

An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

4 hours ago
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Musayar Al’adu Tsakanin Sin Da Rasha 
Daga Birnin Sin

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Musayar Al’adu Tsakanin Sin Da Rasha 

10 hours ago
An Fara Gabatar Da Shirin “Kalaman Magabata Dake Jan Hankalin Xi Jinping” A Rasha
Daga Birnin Sin

An Fara Gabatar Da Shirin “Kalaman Magabata Dake Jan Hankalin Xi Jinping” A Rasha

10 hours ago
Shugaba Xi Ya Isa Moscow Domin Fara Ziyarar Aiki A Rasha
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Isa Moscow Domin Fara Ziyarar Aiki A Rasha

11 hours ago
Next Post
Sin Tana Fatan Bangarori Daban Daban Na Kasar Libya Za Su Sulhunta Ta Hanyar Yin Shawarwari

Sin Tana Fatan Bangarori Daban Daban Na Kasar Libya Za Su Sulhunta Ta Hanyar Yin Shawarwari

LABARAI MASU NASABA

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

May 8, 2025
Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

May 8, 2025
Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

May 8, 2025
Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

May 8, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

May 8, 2025
An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

An Yi Taron Musayar Al’adu Da Cudanyar Jama’a Na Bikin Cika Shekaru 80 Da Nasarar Yakin Da Sinawa Suka Yi Kan Zaluncin Japan Da Yakin Ceton Kasa Na Tsohuwar Tarayyar Soviet

May 8, 2025
Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

Zamalek Ta Sallami Tsohon Kocin Super Eagles, Peseiro

May 8, 2025
Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Halartar Taron Sauyin Yanayi A Dubai

Tinubu Ya Kai Ziyarar Aiki Jihar Anambra

May 8, 2025
Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar

Almundahana: LP Ta Nada Sanata Ireti Kingibe Domin Binciken Tsohon Shugaban Jam’iyyar

May 8, 2025
Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Matasa A Jiharta 

Zamfara Ta Haɗa Gwiwa Da Oracle A Landan Don Bunƙasa Fasahar Matasa A Jiharta 

May 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.