ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mukaddashin Shugaban FISU: Shirin FISU Na Inganta Lafiyar Dalibai A Makarantu Ya Yi Daidai Da Ra’ayin Shugaba Xi Jinping A Fannin Raya Kasa Ta Hanyar Motsa Jiki

by CMG Hausa
2 years ago
FISU

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G

Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

A ‘yan shekarun nan, shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya sha jaddada muhimmancin gudanar da wasannin motsa jiki, a lokacin da yara da matasa suke kokarin yin karatu. Ya kuma jaddada cewa, wasannin motsa jiki, muhimmiyar alama ce dake shaida ci gaban zaman rayuwar dan Adam. 

A kwanan nan, mukaddashin shugaban hadaddiyar kungiyar wasannin motsa jiki ta daliban jami’o’in kasa da kasa ko FISU a takaice, Mista Leonz Eder, ya zanta da wakiliyar babban rukunin gidajen rediyo da talabijin na kasar Sin wato CMG a takaice, inda a cewarsa, wani shirin kungiyar da ake kira “Healthy Campus Programme”, wato shirin inganta lafiyar dalibai a makarantu, ya yi daidai da ra’ayin shugaba Xi.

  • Chengdu Universiade) Xi Yana Maraba Da Baki Masu Halartar Wasannin Jami’o’in Duniya

Mista Leonz Eder ya ce, shirin yana shafar daliban jami’o’i, gami da sauran mutanen dake jami’o’in, ciki har da malamai masu koyarwa, da sauran wasu ma’aikata. Kawo yanzu, akwai jami’o’in kasar Sin hudu ko biyar, wadanda suka riga suka shiga cikin shirin, wanda ba wasannin motsa jiki kawai yake mayar da hankali a kai ba, har ma da ba da abinci mai gina jiki da sauransu, shirin da ya yi daidai da ra’ayin shugaba Xi.

ADVERTISEMENT

Mitsa Leonz Eder, yana da yakinin cewa, wannan shiri zai taimaka ga ci gaban zaman rayuwar al’ummar kasar Sin, da kara kawo musu alfanu. A ganinsa, kasar Sin na da dimbin na’urorin wasannin motsa jiki, da ingantattun shirye-shiryen gudanar da wasannin. Yana kuma fatan kara amincewar al’ummar kasar Sin da wannan shirin na FISU, tare da shiga cikinsa. (Murtala Zhang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G

November 14, 2025
Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne
Daga Birnin Sin

Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

November 14, 2025
Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 
Daga Birnin Sin

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025
Next Post
Nijar: AU Ta Umarci Sojoji Su Koma Bariki Nan Da Kwana 15

Nijar: AU Ta Umarci Sojoji Su Koma Bariki Nan Da Kwana 15

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Gwamnan Anambra, Willie Obiano, Ya Rasu Yana Da Shekaru 70

Tsohon Gwamnan Anambra, Willie Obiano, Ya Rasu Yana Da Shekaru 70

November 14, 2025
ADC Ta Tsara Ka’idojin Da Shugabanninta Za Su Bi Don Tunkarar Zaben 2027

ADC Ta Tsara Ka’idojin Da Shugabanninta Za Su Bi Don Tunkarar Zaben 2027

November 14, 2025

Rikicin PDP: Fiye Da Wakilai 3,000 Ne Za Su Raba Gardama A Babban Taron Jam’iyyar

November 14, 2025
Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G

Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G

November 14, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

November 14, 2025
Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

November 14, 2025
Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

November 14, 2025
Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah 

Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah 

November 14, 2025
Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma: Martani

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma: Martani

November 14, 2025
Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe

Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.