• English
  • Business News
Friday, November 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mukaddashin Shugaban FISU: Shirin FISU Na Inganta Lafiyar Dalibai A Makarantu Ya Yi Daidai Da Ra’ayin Shugaba Xi Jinping A Fannin Raya Kasa Ta Hanyar Motsa Jiki

by CMG Hausa
2 years ago
FISU

LABARAI MASU NASABA

An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo

Sin Ta Kadammar Da Babban Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Yaki Na CNS Fujian a Rundunar Sojan Ruwanta

A ‘yan shekarun nan, shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya sha jaddada muhimmancin gudanar da wasannin motsa jiki, a lokacin da yara da matasa suke kokarin yin karatu. Ya kuma jaddada cewa, wasannin motsa jiki, muhimmiyar alama ce dake shaida ci gaban zaman rayuwar dan Adam. 

A kwanan nan, mukaddashin shugaban hadaddiyar kungiyar wasannin motsa jiki ta daliban jami’o’in kasa da kasa ko FISU a takaice, Mista Leonz Eder, ya zanta da wakiliyar babban rukunin gidajen rediyo da talabijin na kasar Sin wato CMG a takaice, inda a cewarsa, wani shirin kungiyar da ake kira “Healthy Campus Programme”, wato shirin inganta lafiyar dalibai a makarantu, ya yi daidai da ra’ayin shugaba Xi.

  • Chengdu Universiade) Xi Yana Maraba Da Baki Masu Halartar Wasannin Jami’o’in Duniya

Mista Leonz Eder ya ce, shirin yana shafar daliban jami’o’i, gami da sauran mutanen dake jami’o’in, ciki har da malamai masu koyarwa, da sauran wasu ma’aikata. Kawo yanzu, akwai jami’o’in kasar Sin hudu ko biyar, wadanda suka riga suka shiga cikin shirin, wanda ba wasannin motsa jiki kawai yake mayar da hankali a kai ba, har ma da ba da abinci mai gina jiki da sauransu, shirin da ya yi daidai da ra’ayin shugaba Xi.

Mitsa Leonz Eder, yana da yakinin cewa, wannan shiri zai taimaka ga ci gaban zaman rayuwar al’ummar kasar Sin, da kara kawo musu alfanu. A ganinsa, kasar Sin na da dimbin na’urorin wasannin motsa jiki, da ingantattun shirye-shiryen gudanar da wasannin. Yana kuma fatan kara amincewar al’ummar kasar Sin da wannan shirin na FISU, tare da shiga cikinsa. (Murtala Zhang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo

November 7, 2025
Sin Ta Kadammar Da Babban Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Yaki Na CNS Fujian a Rundunar Sojan Ruwanta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kadammar Da Babban Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Yaki Na CNS Fujian a Rundunar Sojan Ruwanta

November 7, 2025
Xi Jinping Ya Taya Paul Biya Murnar Tazarce a Kamaru
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Taya Paul Biya Murnar Tazarce a Kamaru

November 7, 2025
Next Post
Nijar: AU Ta Umarci Sojoji Su Koma Bariki Nan Da Kwana 15

Nijar: AU Ta Umarci Sojoji Su Koma Bariki Nan Da Kwana 15

LABARAI MASU NASABA

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato

Zaben Kananan Hukumomi A Neja Ya Bar Baya Da Kura

November 7, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

November 7, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

November 7, 2025
Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja

Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja

November 7, 2025
Yadda Duniya Ta Fara Wayewa Tun Daga Zamanin Annabi Nuhu (AS) Har Manzon Allah (SAW) Ya Zo Ya Cika Komai (2)

Yadda Duniya Ta Fara Wayewa Tun Daga Zamanin Annabi Nuhu (AS) Har Manzon Allah (SAW) Ya Zo Ya Cika Komai (2)

November 7, 2025
Yaduwar Juyin Mulki A Afirka

Yaduwar Juyin Mulki A Afirka

November 7, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Hanyoyin Noma Na Gargajiya Ba Za Su Iya Wadata Abinci A Nijeriya Ba -Masanin Kimiyya

November 7, 2025
An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo

An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo

November 7, 2025
Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Tantance Masaukai Da Ɗakunan Dafa Abincin Alhazai A Madinah

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Tantance Masaukai Da Ɗakunan Dafa Abincin Alhazai A Madinah

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.