• English
  • Business News
Wednesday, September 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Na Fita Daga Kungiyar Kamfe Ta Tinubu Kan Takarar Musulmi Da Musulmi – Sanata Abbo

by Sulaiman
3 years ago
in Labarai
0
Na Fita Daga Kungiyar Kamfe Ta Tinubu Kan Takarar Musulmi Da Musulmi – Sanata Abbo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sanata mai wakiltar Adamawa ta Arewa, Elisha Abbo, ya bayyana dalilan da ya sa ya bar kungiyar yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu.

Bayan fitowar sanarwar cewa, tsohon Gwamna Borno, Kashim Shettima shine mataimaki ga Tinubu, ba jimawa Abbo ya bayyana ficewarsa daga kungiyar goyon bayan Tinubu.

  • 2023: APC Ta Yi Babban Kuskuren Hada Musulmi 2 Takara – Babachir

A cewarsa, amincewar tikitin tsayawa takarar musulmi da musulmi da jam’iyyar APC ta yi, a na shi ra’ayin bai dace ya ta ta ‘yan takarar yakin neman zaben shugaban kasa a jam’iyyar APC ba.

Ya kuma bayyana zabin jam’iyya mai mulki na tikitin musulmi da musulmi a matsayin “rashin tunani da rashin sanin tsarin siyasar Nijeriya.”

A yayin da yake zantawa da tashar talabijin ta Arise TV kan rashin jin dadinsa da matakin da kuma ficewarsa daga kungiyar yakin neman zaben, Abbo ya ce duk da cewa ya goyi bayan Tinubu a baya, ba zai iya ci gaba da biyayya ga gwamnatin da ta karya kundin tsarin mulkinta ba.

Labarai Masu Nasaba

Za Mu Kare Bukatun Nijeriya A Mashigin Tekun Guinea – Shettima

Kungiyar Kare Shirye-shiryen Tinubu Ta Nemi A Dakatar Da Shugaban Kamfanin NNPCL 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsarin Cinikayya Tsakanin Sin Da Kasashen Waje Na Da Juriya

Next Post

An Yaba Da Ra’ayin Kasar Sin Kan Zaman Lafiya Da Ci Gaba A Yankin Kahon Afirka

Related

Shettima
Labarai

Za Mu Kare Bukatun Nijeriya A Mashigin Tekun Guinea – Shettima

22 minutes ago
Kungiyar Kare Shirye-shiryen Tinubu Ta Nemi A Dakatar Da Shugaban Kamfanin NNPCL 
Manyan Labarai

Kungiyar Kare Shirye-shiryen Tinubu Ta Nemi A Dakatar Da Shugaban Kamfanin NNPCL 

2 hours ago
Sin: Bin Tafarki Na Gaskiya
Ra'ayi Riga

Sin: Bin Tafarki Na Gaskiya

3 hours ago
Ya Kamata El-Rufai Ya Yi Bayani Kan Zargin Gwamnati Na Biyan ‘Yan Bindiga KuÉ—aÉ—e – Datti
Manyan Labarai

Ya Kamata El-Rufai Ya Yi Bayani Kan Zargin Gwamnati Na Biyan ‘Yan Bindiga KuÉ—aÉ—e – Datti

7 hours ago
Mauludi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar Juma’a A Matsayin Hutu
Manyan Labarai

Mauludi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar Juma’a A Matsayin Hutu

8 hours ago
Ambaliyar Ruwa Ta Ci Yankuna Da Dama A Katsina
Labarai

Jihohi 18 A Arewa Za Su Iya Fuskantar Ambaliyar Ruwa A Satumba – NiHSA

9 hours ago
Next Post
An Yaba Da Ra’ayin Kasar Sin Kan Zaman Lafiya Da Ci Gaba A Yankin Kahon Afirka

An Yaba Da Ra'ayin Kasar Sin Kan Zaman Lafiya Da Ci Gaba A Yankin Kahon Afirka

LABARAI MASU NASABA

Shettima

Za Mu Kare Bukatun Nijeriya A Mashigin Tekun Guinea – Shettima

September 3, 2025
Shekaru 80 Na Nasara: Kasar Sin Ta Nuna Gado Mai Kyau Na Yaki Da Zalunci

Shekaru 80 Na Nasara: Kasar Sin Ta Nuna Gado Mai Kyau Na Yaki Da Zalunci

September 3, 2025
Kungiyar Kare Shirye-shiryen Tinubu Ta Nemi A Dakatar Da Shugaban Kamfanin NNPCL 

Kungiyar Kare Shirye-shiryen Tinubu Ta Nemi A Dakatar Da Shugaban Kamfanin NNPCL 

September 3, 2025
Sin: Bin Tafarki Na Gaskiya

Sin: Bin Tafarki Na Gaskiya

September 3, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

Ba Abin Da Zai Hana Tinubu Sake Lashe Zaɓe A 2027 – Jigon APC

September 3, 2025
Ya Kamata El-Rufai Ya Yi Bayani Kan Zargin Gwamnati Na Biyan ‘Yan Bindiga KuÉ—aÉ—e – Datti

Ya Kamata El-Rufai Ya Yi Bayani Kan Zargin Gwamnati Na Biyan ‘Yan Bindiga KuÉ—aÉ—e – Datti

September 3, 2025
Mauludi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar Juma’a A Matsayin Hutu

Mauludi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar Juma’a A Matsayin Hutu

September 3, 2025
Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Rungumi Daidaito Da Adalci

Shugaba Xi Ya Yi Kira Da A Rungumi Daidaito Da Adalci

September 3, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Ci Yankuna Da Dama A Katsina

Jihohi 18 A Arewa Za Su Iya Fuskantar Ambaliyar Ruwa A Satumba – NiHSA

September 3, 2025
Xi Jinping Ya Duba Faretin Rundunonin Sojoji Da Kayayyakin Soja, Shugabannin Kasashe 26 Su Ma Sun Halarci Bikin

Xi Jinping Ya Duba Faretin Rundunonin Sojoji Da Kayayyakin Soja, Shugabannin Kasashe 26 Su Ma Sun Halarci Bikin

September 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.