• English
  • Business News
Monday, August 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nasarar APC A Zaɓen Cike Gurbi Ta Tabbatar Da Sahihancin Mulkin Uba Sani – Mai Yaki

by Shehu Yahaya and Sulaiman
1 week ago
in Labarai
0
Ruwa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwamishinan yada labarai na jihar Kaduna, Malam Ahmed Mai yaki ya mayar da martani ga nasarar da jam’iyyar APC ta samu a mazabar Dan majalisar wakilai na tarayya ta Chikun/Kajuru inda ya bayyana ta a matsayin sahihancin gwamnatin Gwamna Uba Sani da manufofinta na hada kan jama’a.

 

Mai yaki yana amsa tambayoyin manema labarai ne bayan bayyana sakamakon zaben mazabar kujerar dan majalisar wakilai na tarayya na Chikun/Kajuru da kuma mazabar Zariya Kewaye da Basawa.

  • An Yi Gwaji Na Biyu Na Bikin Tunawa Da Nasarar Sinawa A Yakin Kin Harin Japan 
  • Daje Na Jam’iyyar APC Ya Lashe Zaɓen Majalisar Dokokin Jihar Neja

Ya ce sakamakon ya nuna irin amincewar al’ummomin da ke Kaduna a yanzu a kan shugabancin Gwamna Uba Sani da kuma jam’iyya mai mulki, inda ya ce nasarar da aka samu “na tarihi ce da kuma alamta nasarorin gwamnatin APC.

 

Labarai Masu Nasaba

Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kao

Ya bayyana cewa da wannan nasarar da jam’iyyar ta samu a jihar Kaduna, ya kara karfin ikonta zuwa yan kunan da aka ganin kamar suna karkashin ikon jam’iyyar adawa ne.

 

“A cewar Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), Jam’iyyar APC ta samu kuri’u 34,580 inda ta lallasa abokan hamayyarta da gaske. Jam’iyyar PDP, wacce a da ake kallonta a matsayin ‘yan adawa a Chikun da Kajuru, ta samu kuri’u 11,491 kacal, yayin da jam’iyyar (ADC) ta samu kuri’u 3,477. Jam’iyyar (SDP) ta biyo baya da kuri’u 142 kacal”

 

Mai yaki ya alakanta nasarorin da aka samu a kan jagorancin Gwamna Uba Sani wanda ya mayar da hankali a kai, wanda ya samar da kyakkyawan sakamako ta hanyar samar da ababen more rayuwa, sabunta harkokin kiwon lafiya, gyare-gyaren ilimi, da matakan tsaro – manufofin da suka yi tasiri sosai ga masu kada kuri’a da kuma share fagen samun gagarumar nasara.

 

“Al’ummar Chikun da Kajuru da Zariya Kewaye da Basawa sun yi magana da babbar murya – suna son shugabanci mai ci gaba, ba wai alkawuran da za a sake yin amfani da su ba, sun amince da salon jagorancin Gwamna Uba Sani na hada kai”

 

Mai yaki ya jaddada cewa jam’iyyar APC ba wai kawai ta karya wani sabon salo ba ne, har ma ta tabbatar da matsayinta na babbar jam’iyyar siyasa a jihar Kaduna.

 

Ya kara da cewa irin wannan gagarumin nasara da aka samu ya sanya jam’iyyar a kan turbar da ta dace kafin shekarar 2027.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Fim Na Kisan Kiyashin Da Sojojin Japan Suka Yi A Birnin Nanjing Na Samun Karbuwa A Kasar Sin

Next Post

Wang Yi Zai Ziyarci Indiya Da Gudanar Da Taron Wakilan Musamman Kan Batun Iyakar Sin Da Indiya Karo Na 24

Related

Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina
Labarai

Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

53 minutes ago
Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kao
Manyan Labarai

Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kao

2 hours ago
Labarai

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

12 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

13 hours ago
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC
Labarai

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

16 hours ago
Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya
Ra'ayi Riga

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

18 hours ago
Next Post
Wang Yi Zai Ziyarci Indiya Da Gudanar Da Taron Wakilan Musamman Kan Batun Iyakar Sin Da Indiya Karo Na 24

Wang Yi Zai Ziyarci Indiya Da Gudanar Da Taron Wakilan Musamman Kan Batun Iyakar Sin Da Indiya Karo Na 24

LABARAI MASU NASABA

Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

August 25, 2025
Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kao

Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kao

August 25, 2025
Tinubu Ya Isa Brazil, Zai Nemi Masu Zuba Jarin Biliyoyi A Noma, Makamashi Da Fasaha

Tinubu Ya Isa Brazil, Zai Nemi Masu Zuba Jarin Biliyoyi A Noma, Makamashi Da Fasaha

August 25, 2025

Ɗaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

August 24, 2025
Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

August 24, 2025
Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

Za A Bude Cibiyar Watsa Labarai Game Da Bukukuwan Nasarar Yaki Da Harin Japan 

August 24, 2025
An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

An Kaddamar Da Makon Fina-finai Da Shirye-shiryen Talabijin Na SCO A Qingdao

August 24, 2025
CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

CMG Za Ta Gabatar Da Bikin Faretin Soja Na Beijing Cikin Harsuna 85 Ga Duk Fadin Duniya 

August 24, 2025
Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

Akwai Katin Zaɓe Fiye Da Dubu 367 Da Ba A Karɓa Ba A Kano – INEC

August 24, 2025
An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

An Kaddamar Da Gini Mara Fitar Da Hayakin Carbon Irinsa Na Farko A Duniya

August 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.