• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NATO Ta Yi Kuskure Kan Fatan “Ci Gaba Da Dorewa” Ta Hanyar Wargaza Yankin Asiya Da Pasifik

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
NATO Ta Yi Kuskure Kan Fatan “Ci Gaba Da Dorewa” Ta Hanyar Wargaza Yankin Asiya Da Pasifik
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

Kungiyar tsaro ta NATO ta fara gudanar da taron kolin ta jiya Talata a kasar Lithuania. Baya ga babban jigon taron game da halin da ake ciki a kasar Ukraine, shugabannin kasashen Japan, da Koriya ta Kudu, da Australia, da New Zealand sun halarci taron a karo na biyu a jere, lamarin da ya sa batun samar da zaman lafiya na kungiyar NATO ya sake yin zafi. Kafofin yada labaran kasar Japan sun bayyana cewa, sakamakon adawar kasar Faransa, aka dage shirin bude ofishin hulda da kungiyar NATO na farko a yankin Asiya a kasar Japan, wanda tun da farko aka tattauna a taron kolin, har sai bayan kaka. Sai dai manazarta na ganin cewa, a karkashin jagorancin Amurka, aniyar kungiyar NATO ta fadada ikonta zuwa yankin Asiya da tekun Pasifik ba za ta canja ba.

A matsayin wani samfuri na zamanin yakin cacar baka, NATO ta kasance ginshikin tabbatar da mulkin Amurka tun kafuwarta. Tun bayan da aka kawo karshen yakin cacar baka, kungiyar NATO ta fadada ikonta zuwa gabashi har sau shida bisa dabarun Amurka na “taimakawa Jamus da Faransa”, “da mayar da Rasha saniyar ware” da “gasa da kasar Sin “, wanda ya tada rikici tsakanin Rasha da Ukraine, da haifar da rarrabuwar kawuna a Turai, kuma tana ci gaba da fadada tasirinta zuwa yankin Asiya da Pacifik.

Yankin Asiya da Pacifik yanki ne mai fadi don neman hadin kai da ci gaba, ba kuma fagen da manyan kasashe za su yi gasa ba ne. Kungiyar NATO da Amurka ke jagoranta, tana son maimaita abin da ake kira “Kwarewar Turai” zuwa yankin Asiya da Pasifik, amma a hakikanin gaskiya, tana son kara haifar da rarrabuwar kawuna da rikici da yankin, amma jama’ar yankin ba za su yarda ba. NATO tana son “ci gaba da dauwama” ta hanyar wargaza yankin Asiya da tekun Pasifik, kuma mutane masu son zaman lafiya a fadin duniya ba za su taba yarda ba. Kamar yadda Ken Stone, shugaban kungiyar da ke adawa da tayar da yaki ta kasar Canada, ya ce, NATO kungiya ce mai karfin fada-a-ji da Amurka ke jagoranta, bisa ga tsarin dokokin kungiyar, ta dade da yin hannun riga da ma’anar kafa ta. (Mai fassara: Bilkisu Xin)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Jarumar Fina-finan Kudancin Nijeriya, Cynthia Okereke, Ta Rasu

Next Post

Ba Ma Son Ganin Abin Da Ya Faru A Kabul Ya Ci Gaba Da Faruwa

Related

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya
Daga Birnin Sin

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

4 hours ago
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

6 hours ago
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

7 hours ago
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

8 hours ago
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

1 day ago
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

1 day ago
Next Post
Ba Ma Son Ganin Abin Da Ya Faru A Kabul Ya Ci Gaba Da Faruwa

Ba Ma Son Ganin Abin Da Ya Faru A Kabul Ya Ci Gaba Da Faruwa

LABARAI MASU NASABA

Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.