• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NCC Za Ta Samar da Cibiyoyin Sadarwa Na Gaggawa A Jihohi 36 Na Nijeriya

by Muhammad
2 years ago
in Labarai
0
NCC Za Ta Samar da Cibiyoyin Sadarwa Na Gaggawa A Jihohi 36 Na Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Sadarwa ta Nijeriya (NCC) za ta kafa Cibiyar Sadarwa ta Gaggawa a fadin Jihohi 36 na Tarayya da Babban Birnin Tarayya, Abuja.

Mataimakin shugaban hukumar Farfesa Umar Garba Danbatta ne ya bada wannan tabbacin a wata tattaunawa da masu ruwa da tsaki a harkar yada labarai da aka gudanar a karshen mako a otal din Bristol Palace da ke Kano.

  • Cire Tallafin Mai: Babu Shirin Karin Kudin Kiran Waya – NCC
  • NCC Ta Bai Wa Kamfanonin Sadarwa Kwana 30 Don Warware Matsalolin Masu Amfani Da Layukansu

Danbatta ya ce kafa cibiyoyin ya zama wajibi domin dinke barakar da ke tsakanin hukumomin bayar da agajin gaggawa a kasar.

Danbatta ya kuma ce hukumar a karkashin jagorancinsa, ta kara yawan tallafin bincike da ake baiwa jami’o’in daga N20m zuwa N30m inda ya nuna cewa kawo yanzu jami’o’i uku ne suka ci gajiyar sabon tallafin.

“NCC a matsayinta na mai kula da harkokin sadarwa tana sane da cewa wayar sadarwa ce mai taimakawa da kuma samar da ci gaban tattalin arzikin kasa, kuma ta samar da sabis na sadarwa mai araha, mai da sauki don duba wasu shingen sadarwa,” in ji shi.

Labarai Masu Nasaba

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

Shugaban na NCC ya ce, hukumar a matsayinta na hukumar da ke kula da ci gaban harkokin sadarwa, ita ce ta tabbatar da ingantattun ayyuka duba da yadda NCC na daya daga cikin sassan da suka taimaka wajen bunkasar tattalin arzikin Nijeriya.

Ya ce manyan kalubalen da ke gaban hukumar sun hada da lalata kayan aikin da gangan da kuma yawan harajin da ake dorawa kamfanonin sadarwa.

“Kalubalan da hukumar ke fuskanta sun hada da nau’ikan haraji 41 da aka dorawa kamfanonin sadarwa da lalata kayayyakin mu da gangan,” cewarsa.

A cewarsa, hukumar za ta ci gaba da hada kan masu ruwa da tsaki a harkar yada labarai domin fadakar da jama’a game da ayyukan hukumar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Cibiyoyin Sadarwa Na GaggawaNCCSadarwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Tarayya Zata Gina Manyan Tituna Na Zamani A Abuja-Lagos Da Fatakwal-Lagos

Next Post

Masu Kai Wa ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri Sun Fi Cutarwa Fiye Da ‘Yan Bindiga – Bala Kaura

Related

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu
Labarai

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

1 hour ago
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta
Manyan Labarai

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

3 hours ago
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai
Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

5 hours ago
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro
Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

6 hours ago
Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

7 hours ago
An Shirya Haɗin Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa
Manyan Labarai

An Shirya Haɗin Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

7 hours ago
Next Post

Masu Kai Wa 'Yan Bindiga Bayanan Sirri Sun Fi Cutarwa Fiye Da 'Yan Bindiga – Bala Kaura

LABARAI MASU NASABA

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

September 13, 2025
An Shirya Haɗin Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

An Shirya Haɗin Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.