• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NCC Za Ta Samar da Cibiyoyin Sadarwa Na Gaggawa A Jihohi 36 Na Nijeriya

by Muhammad
2 years ago
in Labarai
0
NCC Za Ta Samar da Cibiyoyin Sadarwa Na Gaggawa A Jihohi 36 Na Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Sadarwa ta Nijeriya (NCC) za ta kafa Cibiyar Sadarwa ta Gaggawa a fadin Jihohi 36 na Tarayya da Babban Birnin Tarayya, Abuja.

Mataimakin shugaban hukumar Farfesa Umar Garba Danbatta ne ya bada wannan tabbacin a wata tattaunawa da masu ruwa da tsaki a harkar yada labarai da aka gudanar a karshen mako a otal din Bristol Palace da ke Kano.

  • Cire Tallafin Mai: Babu Shirin Karin Kudin Kiran Waya – NCC
  • NCC Ta Bai Wa Kamfanonin Sadarwa Kwana 30 Don Warware Matsalolin Masu Amfani Da Layukansu

Danbatta ya ce kafa cibiyoyin ya zama wajibi domin dinke barakar da ke tsakanin hukumomin bayar da agajin gaggawa a kasar.

Danbatta ya kuma ce hukumar a karkashin jagorancinsa, ta kara yawan tallafin bincike da ake baiwa jami’o’in daga N20m zuwa N30m inda ya nuna cewa kawo yanzu jami’o’i uku ne suka ci gajiyar sabon tallafin.

“NCC a matsayinta na mai kula da harkokin sadarwa tana sane da cewa wayar sadarwa ce mai taimakawa da kuma samar da ci gaban tattalin arzikin kasa, kuma ta samar da sabis na sadarwa mai araha, mai da sauki don duba wasu shingen sadarwa,” in ji shi.

Labarai Masu Nasaba

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Shugaban na NCC ya ce, hukumar a matsayinta na hukumar da ke kula da ci gaban harkokin sadarwa, ita ce ta tabbatar da ingantattun ayyuka duba da yadda NCC na daya daga cikin sassan da suka taimaka wajen bunkasar tattalin arzikin Nijeriya.

Ya ce manyan kalubalen da ke gaban hukumar sun hada da lalata kayan aikin da gangan da kuma yawan harajin da ake dorawa kamfanonin sadarwa.

“Kalubalan da hukumar ke fuskanta sun hada da nau’ikan haraji 41 da aka dorawa kamfanonin sadarwa da lalata kayayyakin mu da gangan,” cewarsa.

A cewarsa, hukumar za ta ci gaba da hada kan masu ruwa da tsaki a harkar yada labarai domin fadakar da jama’a game da ayyukan hukumar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Cibiyoyin Sadarwa Na GaggawaNCCSadarwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Tarayya Zata Gina Manyan Tituna Na Zamani A Abuja-Lagos Da Fatakwal-Lagos

Next Post

Masu Kai Wa ‘Yan Bindiga Bayanan Sirri Sun Fi Cutarwa Fiye Da ‘Yan Bindiga – Bala Kaura

Related

Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25
Labarai

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

2 hours ago
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa
Manyan Labarai

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

2 hours ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)
Labarai

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

3 hours ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

3 hours ago
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu
Manyan Labarai

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

6 hours ago
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe
Manyan Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

7 hours ago
Next Post

Masu Kai Wa 'Yan Bindiga Bayanan Sirri Sun Fi Cutarwa Fiye Da 'Yan Bindiga – Bala Kaura

LABARAI MASU NASABA

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

June 28, 2025
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

June 28, 2025
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

June 28, 2025
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

June 28, 2025
Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

June 28, 2025
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

June 28, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

Sin Ta Samu Nasarorin A Zo A Gani Wajen Yaki Da Miyagun Kwayoyi

June 28, 2025
Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

Kula Da  Kanki Bayan Haihuwa Abu Ne Muhimmi 4

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.