• English
  • Business News
Thursday, October 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Ta Zama Mamba A Ƙungiyar Tashoshin Jiragen Ruwa Ta Ƙasa Da Ƙasa – NPA

byBello Hamza
8 months ago
Nijeriya

Hukumar kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Kasa NPA, ta sanar da cewa, Nijeriya ta zama daya daga cikin mambobi a kungiyar Tashoshin Jiragen Ruwa Ta kasa da kasa IPCSA.

Shugaban Hukumar, Dakta Abubakar dantsoho ya bayyana haka a jawabinsa taron aikin bunkasa kasuwanci na kasa wato NSW wanda aka tattaunawa da masu ruwa da tsaki da ya gudana a jihar Legas.

Ya sanar da cewa, an amince da Nijeirya shiga cikin kungiyar ne, bayan a cika dukkanin sharuddan da suka kamata.

  • Yadda Safarar Bakin-haure Ke s Ta’azzara A Afirka -Bincike
  • Kamfanin Harhaɗa Mota Na Dangote  Ya Kera Peugeot 3008 GT A Kaduna

Da yake yin bayani kan mahimmancin aikin NSW, dantsoho ya bayyana cewa, Hukumar ta NPA, ta samar da wasu ka’idoji da za su taimaka wajen kara ciyar da Hukumar gaba.

“Shigar Nijeriya cikin kungiyar, ya bata damar kai wa wani mataki na manyan Tashoshin Jiragen Ruwa da ke a yankin kamar irin na kasashen Morocco, Ghana, Togo, Ibory Coast, da jamhuriyar Benin, da sauransu”. Inji  dantsoho

LABARAI MASU NASABA

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

Shugaban ya sanar da cewa, shigar Hukumar cikin kungiyar, zai magance kalubalen jinkiri cunkoson da ake samu tare da kuma samar da hadin kai a tsanin matakan gwamnati da kuma tafiyar da ka’idojin da aka gindaya.

“Yarjeniyar wacce aka rattaba hannu a kanta a watan Afirilun 2019, ta zama wajbi da Jiragen Ruwa da Tashoshin Jiregen Ruwa, tabbatar da cewa, sun karfafa ta a karkashin aikin na NSW, A 2024”. A cewwar dantsoho.

dantsoho ya kara da cewa, duba da mahiimancin na NSW, NPA ta tsara tare da kuma wanzar da na ta, dabarun a karkashin shugabancinta.

Ya ce, NPA ta dauki kwararn matakai na rungumar tsarin kimiyyar ICT, mussamman domin ta wanzar da jerin ayyukanta, a cikin gida.

dantsoho ya jaddada cewa, aikin na NSW wanda ke a karkashin kulawar Ministan hada-hadar bunkasa kasuwancin teku Adegboyega Oyetola, an mayar da hankali wajen ganin an wanzar da shi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace
Labarai

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa
Labarai

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Next Post
Sanata Danjuma Laa Da Wasu ‘Yan Majalisu Sun Koma APC A Jihar Kaduna

Sanata Danjuma Laa Da Wasu ‘Yan Majalisu Sun Koma APC A Jihar Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

Tawagar Likitocin Sin Dake Saliyo Ta Gudanar Da Tiyatar Dashen Yatsa Irinta Ta Farko

October 8, 2025
Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

Babban Yankin Sin Ya Soki Lamirin Kalaman Aware Na Jagoran Yankin Taiwan

October 8, 2025
Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

Yawan Zirga-Zirgar Jiragen Kasa Tsakanin Sin Da Turai Kan Layin Dogo Na Tsakiya Ya Zarce 3,000 A Bana

October 8, 2025
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace

Kafa ‘Yansandan Jihohi Na Da Matuƙar Muhimmanci Wajen Magance Matsalar Rashin Tsaro

October 8, 2025
Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

Adadin Kudaden Da Gidajen Sinima Na Sin Suka Tara Yayin Hutun Bikin Ranar Kasa Ya Haura Yuan Biliyan 1.7

October 8, 2025
Tinubu

Tinubu Na Son A Saka Hannun Jari Da Kuɗaɗen Fansho A Ɓangaren Mai Da Iskar Gas

October 8, 2025
Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Hukunta Duk Masu Amfani Da Sinadiran Kamun Kifi Acikin Ruwa

October 8, 2025
Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

Sin: Ana Sa Ran Jigilar Fasinjoji Fiye Da Miliyan 21 A Yau Ta Jiragen Kasa

October 8, 2025
Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

Kwastam Ta Kama Lita 35,000 Na Man Fetur, Tabar Wiwi Da Sauran Kayayyaki A Kebbi

October 8, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version