• English
  • Business News
Saturday, August 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NUC Ta Bankado Haramtattun Jami’o’in Digiri 49 A Nijeriya 

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
NUC Ta Bankado Haramtattun Jami’o’in Digiri 49 A Nijeriya 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Ƴan Bindiga Sun Sace Fasinjoji 9 A Kogi

Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

Hukumar kula da jami’o’i ta Nijeriya (NUC) ta tona asirin jami’oi 49 a kasar masu bada takardar shaidar kammala Digiri na farko, da ba su da lasisi da gwamnatin tarayya. Don haka, hukumar na jan hankulan al’umma musamman iyaye da masu neman digiri na farko cewa, an rufe makarantun, sabida karya dokar harkar ilimi mai lamba CAPE3 ta Tarayyar Nijeriya (2004).

Matakin da NUC ta dauka kan wadannan haramtattun jami’o’i ya nuna aniyarta na tabbatar da ingancin tsarin ilimin Nijeriya.

Hukumar ta shawarci al’umma da su tabbatar da matsayin kowace jami’a tare da NUC kafin su fara karatu acikinta, ta yadda za su kiyaye kokarinsu na neman ilimi da makomarshi.

Jami’o’in sune:

  • University of Accountancy and Management Studies
  • Christians of Charity American
  • University of Science and Technology
  • University of Industry
  • University of Applied Sciences and Management
  • Blacksmith University
  • Volta University College
  • Royal University
  • Atlanta University
  • United Christian University
  • United Nigeria University College
  • Samuel Ahmadu University
  • UNESCO University
  • Saint Augustine’s University of Technology
  • The International University
  • Columbus University
  • Tiu International University
  • Pebbles University
  • London External Studies
  • Pilgrims University
  • Lobi Business School
  • West African Christian University
  • Bolta University College
  • JBC Seminary Inc. (Wukari Jubilee University)
  • Kaduna illegal campus Western University
  • St. Andrews University College
  • EC-Council USA
  • Atlas University
  • Concept College/Universities (London)
  • Halifax Gateway University
  • Kingdom of Christ University
  • Acada University
  • Filfom University
  • Houdegbe North American University
  • Atlantic Intercontinental University
  • Open International University
  • Middle Belt University (North Central University)
  • Lead Way University
  • Metro University
  • Southend University
  • Olympic University
  • Federal College of Complementary and
  • Alternative Medicine
  • Temple University
  • Irish University Business School
  • National University of Technology
  • University of Accountancy and Management Studies
  • University of Education
  • Cape Coast University
  • African University Cooperative Development (AUCD)
  • Pacific Western University
  • Evangel University of America and Chudick Management Academic
  • Enugu State University of Science and Technology
  • Career Light Resources Centre
  • University of West Africa
  • Coastal University
  • Kaduna Business School
  • Royal University of Theology
  • West African Union University
  • Gospel Missionary Foundation (GMF), Theological University

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zagon Kasa A Zaben 2023: Jam’iyyar APC Ta Kafa Kwamitin Bincike A Zamfara

Next Post

Da Dumi-dumi: ‘Yansanda Sun Tabbatar Da Yin Garkuwa Da ‘Yan Hidimar Kasa A Jihar Ribas

Related

Ƴan Bindiga Sun Sace Fasinjoji 9 A Kogi
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Sace Fasinjoji 9 A Kogi

1 hour ago
Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza
Labarai

Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

10 hours ago
Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 
Labarai

Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

12 hours ago
Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa
Labarai

Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

12 hours ago
’Yansanda Sun Kama ’Yan Bindiga 17 Tare Da Kashe 3 A Abuja
Labarai

An Hallaka Manomi, An Kashe Shanu Da Tumakai A Wani Sabon Rikici A Bogoro

12 hours ago
Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina
Labarai

Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina

13 hours ago
Next Post
Da Dumi-dumi: ‘Yansanda Sun Tabbatar Da Yin Garkuwa Da ‘Yan Hidimar Kasa A Jihar Ribas

Da Dumi-dumi: 'Yansanda Sun Tabbatar Da Yin Garkuwa Da 'Yan Hidimar Kasa A Jihar Ribas

LABARAI MASU NASABA

Afrika Ba Ta Cikin Jerin Fannonin Da Muke Ba Fifiko – Amurka

Afrika Ba Ta Cikin Jerin Fannonin Da Muke Ba Fifiko – Amurka

August 9, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Fasinjoji 9 A Kogi

Ƴan Bindiga Sun Sace Fasinjoji 9 A Kogi

August 9, 2025
ADA/ADC, APC Da PDP: Jam ’iyyun Siyasa Da Ke Shan Jinin ’Yan Nijeriya

ADA/ADC, APC Da PDP: Jam ’iyyun Siyasa Da Ke Shan Jinin ’Yan Nijeriya

August 9, 2025
Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho

Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho

August 8, 2025
Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

August 8, 2025
Shin Amurka Ta Manta Da Azabar “Babban Koma-Baya” Tare Da Haraji Mafi Yawa a Lokacin Na Tsawon Kusan Karni?

Shin Amurka Ta Manta Da Azabar “Babban Koma-Baya” Tare Da Haraji Mafi Yawa a Lokacin Na Tsawon Kusan Karni?

August 8, 2025
Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

August 8, 2025
Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

August 8, 2025
Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

August 8, 2025
Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

August 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.