• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Philippines Tana Kan Wata Hanya Mai Hadari

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Philippines Tana Kan Wata Hanya Mai Hadari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jiya Lahadi, kasashen Amurka da Japan da Australiya da Philippines sun yi hadin kan gabatar da atisayen soja a tekun kudancin kasar Sin. Kafofin yada labarai na Philippines sun ruwaito cewa, kasashen hudu sun nuna karfin sojinsu a fili, don tinkarar kasar Sin. Philippines tana son dogara da karfin kasashen waje kan batun tekun kudancin kasar Sin da ma jawo hankalin kasa da kasa, duba da taron kolin kasashen Amurka da Japan da Philippines da za a gudanar a Washington. A tsakar wannan rana, rundunar sojin ‘yantar da jama’ar kasar Sin reshen kudancin Sin ya gudanar da sintiri na teku da sama nan da nan, Sin ba za ta bar kowa ya tada zaune tsaye a tekun kudancin kasar ba.

Tun shekarar bara, Philippines ta yi ta kutsa kai cikin sararin teku dake kusa da tsibirin Huangyan da sashen tudun ruwa na Ren’ai Jiao don tada hankali. Kwanan baya, ta kutsa cikin sashen tudun ruwa na Wire the reef, har ta gudanar da haramtaccen aiki a sararin tekun dake dab da sashen tudun ruwa na Houteng wato “Iroquois Reef”. Mene ne dalilin Philippines game da wadannan matakan da ta dauka, wasu manazarta na ganin cewa, tana son tsanantar da halin da ake ciki a wannan yanki ne har ya jawo hankalin kasa da kasa.

  • Jakadan Sin A Amurka: Sabon Karfin Samar Da Hajoji Da Hidimomi Masu Karko Ya Inganta Ci Gaban Sin Da Duniya

Philippines ta kan bayyana yadda take kishin zaman lafiya a yankin, amma ainihin matakin da ta dauka na tada zaune tsaye ne. Hakikanin dalilin da ya haddasa hakan shi ne wasu kasashe suna rura wuta da ma goyon bayan kasar. An ce, Philippines na matukar dogaro da kasashe masu karfi a bangaren soji da tsaro, kuma su wadannan kasashe suna sarrafa Philippines ta hanyar ba da tallafi da yin atisayen soja da sintiri cikin hadin kai da sauransu. Manufar Philippines game da batun tekun kudancin Sin yanzu, tana zama abin da Amurka ke amfani da shi wajen dakile kasar Sin. Kuma matukar dogaran da Philiphines take yi wa sauran kasashe na jefa ta cikin wani yanayi mai hadari. (Amina Xu)

 

 

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaDuniyaJapanKasashen WajePhilippinesRikiciSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnan Bauchi Ya Bai Wa Ma’aikatan Jihar Goron Sallah Na N10,000 Ga Kowanne

Next Post

Hisba Ta Cafke Mata 7 Da Ake Zargi Da Satar Yadidduka A Kano

Related

Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet
Daga Birnin Sin

Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

26 minutes ago
Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta
Daga Birnin Sin

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

2 hours ago
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

20 hours ago
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya
Daga Birnin Sin

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

21 hours ago
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

22 hours ago
Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

23 hours ago
Next Post
hisba

Hisba Ta Cafke Mata 7 Da Ake Zargi Da Satar Yadidduka A Kano

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

September 15, 2025
Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

September 15, 2025
Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

September 15, 2025
Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

September 15, 2025
Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

Arewa Ba Zata Ƙarɓi Mulki A 2027 Ba, Gwamna  Bago

September 15, 2025
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

September 15, 2025
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

September 15, 2025
Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.