• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ramadan: Lokutan Buda-Baki Da Sahur Na Azumi Na 17

Ramadan: Lokutan Farkon Buda-Baki Da Karshen Sahur Na Azumi Na 17 A Wasu Birane

by yahuzajere
2 years ago
in Dausayin Musulunci
0
Ramadan: Lokutan Buda-Baki Da Sahur Na Azumi Na 17
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ramadan: Azumi Na 17

Birane                       Magrib             Alfijir

Abakaliki                     6:37                 5:12

Abeokuta                    6:57                 5:31

Abuja/Suleja               6:43                 5:15

Labarai Masu Nasaba

Muna Murna Da Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (1)

Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah

Akure                          6:49                 5:23

Akwanga/Keffi/Nasarawa   6:39         5:11

Auchi                           6:45                 5:19

Ankpa/Ayangba          6:40                 5:13

Argungu                      6:54                 5:03

Azare/Jama’are          6:32                 5:00

Bama                          6:18                 4:46

Bauchi/Ningi               6:33                 5:03

Benin                           6:48                5:23

Bichi                            6:40                 5:08

Bida                             6:47                5:19

Birnin Gwari                6:45                 5:05

B/Kebbi/Gwandu/Jega 6:55               5:22

Birnin Kudu/Gwaram   6:33                5:03

Biu                               6:23                4:53

Calabar                       6:36                 5:13

Damaturu                    6:25                 4:53

Daura/Dambatta          6:39                5:06

Dutse                           6:36                5:04

Dutsinma/Jibia            6: 44               5:11

Enugu                          6:40                5:15

Funtua/Tsafe                6:44                5:11

Gombe                        6:27                 4:55

Gumi                           6:52                 5:20
Gusau/K/ Namoda      6:46                 5:13

Gwadabawa                6:52                5:19

Hadejia/Gumel            6:34                 5:01

Ibadan/Ife                    6:54                5:27

Ilesha/Baruba              6:57                5:29
Ilorin/Kaiama               6:53                5:25

Jalingo/Lau/Gashaka  6:25                 4:57

Jere                             6:42                5:12

Jos/Saminaka              6:36                5:06

Kabba                          6:47                5:20

Kafanchan/Kachia       6:39                5: 09

Kafin Maiyaki               6:40                5:08

Kaduna                        6:42                5:12

Kano                            6:39                5:07

Katsina                        6:43                5:10

Kontagora/Zuru           6:50                5:20

Lafia                            6:38                 5:10

Lagos                          6:56                 5:30

Lokoja/Idah                 6:44                 5:17

Maiduguri/Mubi/Gwoza 6:19              4:47

Makurdi                       6:37                 5:10

Minna                          6:46                 5:16

Missau                         6:29                4:59
Mokwa/New Bussa     6:52                 5:24
Monguno                    6:18                  4:45
Nguru/Gashua            6:30                 4:57
Ogbomosho                6:54                 5:27
Okene                         6:46                 5:19
Onitsha                        6:43                5:18

Oyo                             6:55                 5:28
Port Harcourt/Owerri  6:41                 5:18

Potiskum                     6:28                 4:56

Shagamu                    6:55                 5:29

Sakoto                        6:52                 5:19

Takum/Wukari            6:31                 5:04
Warri                           6:47                 5:22

Langtang/Wase Shendam 6:32          5:04
Wurno                         6:51                 5:18
Yola/Numan                6:21                 4:53

Zaria                          6:41                  5:11

Cotonou-Benin            7:00                 5:35

Ndjamena-Chad         6:13                4:41

Niamey-Niger             7: 05               5:30

Zinder-Niger                6:38                5:03

Garoua-Cameroun     6: 17               4:51

Yaounde-Cameroun   6: 23               5:00

 

MAJJIYA: MAJALISAR YADA MUSULUNCI, da ke Kaduna

Faɗakarwa:

Wasiyyoyin Manzon Allah (SAW) Guda 5

Abu Huraira ya ruwaito cewa Manzon Allah S.A.W ya ce: “Waye zai karbi waɗannan kalmomi guda biyar daga gare ni ya yi amfani da su ko ya sanar da wanda zai yi amfani da su?”; Sai Abu Huraira (RA) ya ce “Ni zan karɓa ya Ma’aikin Allah.” Sai Manzon Allah (SAW) ya riƙe hannusa ya maimaita masa kalmomin kamar haka, ya ce: 1.”Ka guji aikata saɓo, za ka zama wanda ya fi kowa bauta a cikin mutane. 2. Ka yarda da abin da Allah ya baka, za ka fi kowa arziki cikin mutane. 3. Ka kyautata wa maƙwabcinka, za ka zamo (cikakken) Mumini. 4. Ka so wa mutane abin da kake so wa kanka, za ka kasance (cikakken) Musulmi. 5. Kada ka yawaita dariya, domin yawan dariya na kashe zuciya.”

Daga Silsilatul Ahadisus Sahiha 930

  • Ra’ayoyinku A Kan ‘Yan Kasuwar Da Suka Ki Rage Farashin Kayan Masarufi A Watan Ramadan

 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Kaduna Ta Musanta Rahoton Sace Mutane A Hanyar Abuja-Kaduna

Next Post

Kamfanonin Sin Da Faransa Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Hadin Gwiwa Guda 18

Related

Manzon Allah
Dausayin Musulunci

Muna Murna Da Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (1)

1 week ago
Kyawawan Abubuwa Da Allah Ya Yi Wa Manzon Allah (SAW) Na Girmamawa
Dausayin Musulunci

Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah

2 weeks ago
Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (7)
Dausayin Musulunci

Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (7)

3 weeks ago
Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (6)
Dausayin Musulunci

Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (6)

4 weeks ago
Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)
Dausayin Musulunci

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

1 month ago
Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447 Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa
Dausayin Musulunci

Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447 Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa

1 month ago
Next Post
Kamfanonin Sin Da Faransa Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Hadin Gwiwa Guda 18

Kamfanonin Sin Da Faransa Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Hadin Gwiwa Guda 18

LABARAI MASU NASABA

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

September 14, 2025
An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

September 14, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.