• English
  • Business News
Wednesday, September 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ramadan: Lokutan Buda-Baki Da Sahur Na Azumi Na 17

Ramadan: Lokutan Farkon Buda-Baki Da Karshen Sahur Na Azumi Na 17 A Wasu Birane

by yahuzajere
2 years ago
in Dausayin Musulunci
0
Ramadan: Lokutan Buda-Baki Da Sahur Na Azumi Na 17
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ramadan: Azumi Na 17

Birane                       Magrib             Alfijir

Abakaliki                     6:37                 5:12

Abeokuta                    6:57                 5:31

Abuja/Suleja               6:43                 5:15

Labarai Masu Nasaba

Muna Murna Da Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (1)

Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah

Akure                          6:49                 5:23

Akwanga/Keffi/Nasarawa   6:39         5:11

Auchi                           6:45                 5:19

Ankpa/Ayangba          6:40                 5:13

Argungu                      6:54                 5:03

Azare/Jama’are          6:32                 5:00

Bama                          6:18                 4:46

Bauchi/Ningi               6:33                 5:03

Benin                           6:48                5:23

Bichi                            6:40                 5:08

Bida                             6:47                5:19

Birnin Gwari                6:45                 5:05

B/Kebbi/Gwandu/Jega 6:55               5:22

Birnin Kudu/Gwaram   6:33                5:03

Biu                               6:23                4:53

Calabar                       6:36                 5:13

Damaturu                    6:25                 4:53

Daura/Dambatta          6:39                5:06

Dutse                           6:36                5:04

Dutsinma/Jibia            6: 44               5:11

Enugu                          6:40                5:15

Funtua/Tsafe                6:44                5:11

Gombe                        6:27                 4:55

Gumi                           6:52                 5:20
Gusau/K/ Namoda      6:46                 5:13

Gwadabawa                6:52                5:19

Hadejia/Gumel            6:34                 5:01

Ibadan/Ife                    6:54                5:27

Ilesha/Baruba              6:57                5:29
Ilorin/Kaiama               6:53                5:25

Jalingo/Lau/Gashaka  6:25                 4:57

Jere                             6:42                5:12

Jos/Saminaka              6:36                5:06

Kabba                          6:47                5:20

Kafanchan/Kachia       6:39                5: 09

Kafin Maiyaki               6:40                5:08

Kaduna                        6:42                5:12

Kano                            6:39                5:07

Katsina                        6:43                5:10

Kontagora/Zuru           6:50                5:20

Lafia                            6:38                 5:10

Lagos                          6:56                 5:30

Lokoja/Idah                 6:44                 5:17

Maiduguri/Mubi/Gwoza 6:19              4:47

Makurdi                       6:37                 5:10

Minna                          6:46                 5:16

Missau                         6:29                4:59
Mokwa/New Bussa     6:52                 5:24
Monguno                    6:18                  4:45
Nguru/Gashua            6:30                 4:57
Ogbomosho                6:54                 5:27
Okene                         6:46                 5:19
Onitsha                        6:43                5:18

Oyo                             6:55                 5:28
Port Harcourt/Owerri  6:41                 5:18

Potiskum                     6:28                 4:56

Shagamu                    6:55                 5:29

Sakoto                        6:52                 5:19

Takum/Wukari            6:31                 5:04
Warri                           6:47                 5:22

Langtang/Wase Shendam 6:32          5:04
Wurno                         6:51                 5:18
Yola/Numan                6:21                 4:53

Zaria                          6:41                  5:11

Cotonou-Benin            7:00                 5:35

Ndjamena-Chad         6:13                4:41

Niamey-Niger             7: 05               5:30

Zinder-Niger                6:38                5:03

Garoua-Cameroun     6: 17               4:51

Yaounde-Cameroun   6: 23               5:00

 

MAJJIYA: MAJALISAR YADA MUSULUNCI, da ke Kaduna

Faɗakarwa:

Wasiyyoyin Manzon Allah (SAW) Guda 5

Abu Huraira ya ruwaito cewa Manzon Allah S.A.W ya ce: “Waye zai karbi waɗannan kalmomi guda biyar daga gare ni ya yi amfani da su ko ya sanar da wanda zai yi amfani da su?”; Sai Abu Huraira (RA) ya ce “Ni zan karɓa ya Ma’aikin Allah.” Sai Manzon Allah (SAW) ya riƙe hannusa ya maimaita masa kalmomin kamar haka, ya ce: 1.”Ka guji aikata saɓo, za ka zama wanda ya fi kowa bauta a cikin mutane. 2. Ka yarda da abin da Allah ya baka, za ka fi kowa arziki cikin mutane. 3. Ka kyautata wa maƙwabcinka, za ka zamo (cikakken) Mumini. 4. Ka so wa mutane abin da kake so wa kanka, za ka kasance (cikakken) Musulmi. 5. Kada ka yawaita dariya, domin yawan dariya na kashe zuciya.”

Daga Silsilatul Ahadisus Sahiha 930

  • Ra’ayoyinku A Kan ‘Yan Kasuwar Da Suka Ki Rage Farashin Kayan Masarufi A Watan Ramadan

 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Kaduna Ta Musanta Rahoton Sace Mutane A Hanyar Abuja-Kaduna

Next Post

Kamfanonin Sin Da Faransa Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Hadin Gwiwa Guda 18

Related

Manzon Allah
Dausayin Musulunci

Muna Murna Da Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (1)

5 days ago
Kyawawan Abubuwa Da Allah Ya Yi Wa Manzon Allah (SAW) Na Girmamawa
Dausayin Musulunci

Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah

2 weeks ago
Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (7)
Dausayin Musulunci

Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (7)

3 weeks ago
Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (6)
Dausayin Musulunci

Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar Nan (6)

4 weeks ago
Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)
Dausayin Musulunci

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

1 month ago
Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447 Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa
Dausayin Musulunci

Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447 Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa

1 month ago
Next Post
Kamfanonin Sin Da Faransa Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Hadin Gwiwa Guda 18

Kamfanonin Sin Da Faransa Sun Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Hadin Gwiwa Guda 18

LABARAI MASU NASABA

INEC Ta Amince Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

INEC Ta Amince Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

September 10, 2025
Sin Za Ta Kafa Yankin Kare Muhallin Halittu Na Huangyan Dao

Sin Za Ta Kafa Yankin Kare Muhallin Halittu Na Huangyan Dao

September 10, 2025
An Ɗauke Wuta Sakamakon Lalacewar Babbar Tashar Lantarkin Nijeriya

An Ɗauke Wuta Sakamakon Lalacewar Babbar Tashar Lantarkin Nijeriya

September 10, 2025
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamnatin Kaduna Ta Umarci Makarantu Masu Zaman Kansu Da Su Nemi Amincewarta Kafin Ƙara Kuɗi

September 10, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Yadda Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Yaya Da Ƙannuwa Da Wasu A Zaria

September 10, 2025
Kwankwaso Ya Gana Da Shugabannin NNPP A Kuros Ribas Don Tunkarar Zaɓen 2027

Kwankwaso Ya Gana Da Shugabannin NNPP A Kuros Ribas Don Tunkarar Zaɓen 2027

September 10, 2025
Akwai Tara Mai Tsauri Ga Duk Wanda Ya Sare Bishiya Ba Bisa Ƙa’ida Ba – Gwamnatin Kano

Akwai Tara Mai Tsauri Ga Duk Wanda Ya Sare Bishiya Ba Bisa Ƙa’ida Ba – Gwamnatin Kano

September 10, 2025
majalisar kasa

Majalisa Ta Bai Wa Minista Sa’o’i 48 Ya Bayyana A Gabanta Kan Hatsarin Jirgin Abuja Zuwa Kaduna

September 10, 2025
Kasar Sin Ta Zama Dandalin Karfafa Cudanya Da Cinikayya Tsakanin Kasa Da Kasa

Kasar Sin Ta Zama Dandalin Karfafa Cudanya Da Cinikayya Tsakanin Kasa Da Kasa

September 9, 2025
IATF 2025: Zamfara A Shirye Ta Ke Wajen Maraba Da Masu Zuba Jari – Gwamna Lawal 

IATF 2025: Zamfara A Shirye Ta Ke Wajen Maraba Da Masu Zuba Jari – Gwamna Lawal 

September 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.