• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ramadan: Lokutan Karshen Sahur Da Farkon Buda-baki Na Azumi Na 29

Ramadan: Lokutan Karshen Sahur Da Farkon Buda-baki Na Azumi Na 29 A Wasu Birane

by yahuzajere
2 years ago
in Dausayin Musulunci
0
Ramadan
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ramadan: Azumi Na 28-29

Birane                        Magrib            Alfijir

Abakaliki                     6:37                 5:05

Abeokuta                    6:57                 5:24

Abuja/Suleja               6:43                 5:08

Labarai Masu Nasaba

Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447 Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (3)

Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (2)

Akure                          6:49                 5:16

Akwanga/Keffi/Nasarawa   6:39         5:04

Auchi                           6:45                 5:12

Ankpa/Ayangba          6:40                 5:06

Argungu                      6:54                 4:56

Azare/Jama’are          6:32                 4:53

Bama                          6:18                 4:39

Bauchi/Ningi               6:33                 4:56

Benin                           6:48                5:16

Bichi                            6:40                 5:01

Bida                             6:47                5:12

Birnin Gwari                6:45                 4:58

B/Kebbi/Gwandu/Jega 6:55               5:15

Birnin Kudu/Gwaram   6:33                4:56

Biu                               6:23                4:46

Calabar                       6:36                 5:06

Damaturu                    6:25                 4:46

Daura/Dambatta          6:39                4:59

Dutse                           6:36                4:57

Dutsinma/Jibia            6: 44               5:04

Enugu                          6:40                5:08

Funtua/Tsafe                6:44                5:04

Gombe                        6:27                 4:48

Gumi                           6:52                 5:13
Gusau/K/ Namoda      6:46                 5:06

Gwadabawa                6:52                5:12

Hadejia/Gumel            6:34                 4:54

Ibadan/Ife                    6:54                5:20

Ilesha/Baruba              6:57                5:22
Ilorin/Kaiama               6:53                5:18

Jalingo/Lau/Gashaka  6:25                 4:50

Jere                             6:42                5:05

Jos/Saminaka              6:36                4:59

Kabba                          6:47                5:13

Kafanchan/Kachia       6:39                5: 02

Kafin Maiyaki               6:40                5:01

Kaduna                        6:42                5:05

Kano                            6:39                5:00

Katsina                        6:43                5:03

Kontagora/Zuru           6:50                5:13

Lafia                            6:38                 5:03

Lagos                          6:56                 5:23

Lokoja/Idah                 6:44                 5:10

Maiduguri/Mubi/Gwoza 6:19              4:40

Makurdi                       6:37                 5:03

Minna                          6:46                 5:09

Missau                         6:29                4:52
Mokwa/New Bussa     6:52                 5:17
Monguno                    6:18                  4:38
Nguru/Gashua            6:30                 4:50
Ogbomosho                6:54                 5:20
Okene                         6:46                 5:12
Onitsha                        6:43                5:11

Oyo                             6:55                 5:21
Port Harcourt/Owerri  6:41                 5:11

Potiskum                     6:28                 4:49

Shagamu                    6:55                 5:22

Sakoto                        6:52                 5:12

Takum/Wukari            6:31                 4:57
Warri                           6:47                 5:15

Langtang/Wase Shendam 6:32          4:57
Wurno                         6:51                 5:11
Yola/Numan                6:21                 4:46

Zaria                          6:41                  5:04

Cotonou-Benin            7:00                 5:28

Ndjamena-Chad         6:13                4:34

Niamey-Niger             7: 05               5:23

Zinder-Niger                6:38                4:56

Garoua-Cameroun     6: 17               4:44

Yaounde-Cameroun   6: 23               4:53

 

MAJIYA: MAJALISAR YADA MUSULUNCI, KADUNA

Tambihi:

Zakatul Fidir (Zakkar Fidda Kai) wajibi ce a kan kowane Musulmi, yaro ko babba, namiji ko mace, da ko bawa. Ta wajaba a kan mutum matansa da ‘ya’yansa da masu yi masa hidima waxanda yake riqe da su yake ciyar da su. Ta wajaba ga duk Musulmin da ya mallaki abincin da zai ci shi da iyalansa na kwana da yini kuma koda mudu daya na hatsi ya ragu masa. Idan mutum yana da abincin da zai ishe shi ci tare da iyalansa, bayan ya ware wannan sai ya kasance an samu ragowar mudu daya, Zakkar ta hau kansa. Amma wanda ba shi da shi ta fadi a kansa, sai dai idan ya samu ya bayar. Ana ba da ita kafin a fita zuwa Sallar Idi ko kafin Ranar Sallah da kwana daya ko biyu. Abin da ake bayarwa shi ne Muddan Nabiyy (mudun awo ne dan madaidaici wanda za a iya auna shi da cikin tafukan hannun mutum mai matsakaicin tsawo) guda hudu a kan kowane mutum. Ana fitarwa daga dukkan nau’in abinci, kamar mu a nan mu ce shinkafa, masara, doya, dawa, dauro, cukwi, nono da duk dai abin da galibin mutane suke amfani da shi a matsayin abinci.

 

  • Na Yi Jima’i A Ramadana Da Rana Kuma Ba Zan Iya Kaffara Ba, Ko Za Ta Fadi A Kaina?

 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yau Kwanaki 100 Suka Rage A Fara Gasar Wasannin Motsa Jiki Ta Daliban Jami’o’in Kasa Da Kasa A Birnin Chengdu Na Kasar Sin

Next Post

Zababben Gwamnan Zamfara Dauda Lawal, Ya Kafa Kwamitin Karbar Mulki

Related

Manzon Allah
Dausayin Musulunci

Maraba Da Shekarar Hijirah Ta 1447 Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (3)

1 day ago
Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (2)
Dausayin Musulunci

Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (2)

1 week ago
Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (3)
Dausayin Musulunci

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (3)

3 weeks ago
Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)
Dausayin Musulunci

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

4 weeks ago
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)
Dausayin Musulunci

Darussan Hadisin Aikin Hajjin Manzon Allah S.A.W (2)

1 month ago
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)
Dausayin Musulunci

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

1 month ago
Next Post
Zababben Gwamnan Zamfara Dauda Lawal, Ya Kafa Kwamitin Karbar Mulki

Zababben Gwamnan Zamfara Dauda Lawal, Ya Kafa Kwamitin Karbar Mulki

LABARAI MASU NASABA

Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50

Jami’ar Ilorin Ta Karrama Shugabannin JAMB, THISDAY Da Wasu 63 A Bikin Shekara 50

July 19, 2025
‘Yansanda Sun Hana Gudanar Da Taron Tunawa Da Ranar Haihuwar Obi A Kaduna

‘Yansanda Sun Hana Gudanar Da Taron Tunawa Da Ranar Haihuwar Obi A Kaduna

July 19, 2025
Abinci

Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Yin Hadaka Da Jihar Nasarawa Don Bunkasa Noma

July 19, 2025
sallah

Yadda Hauhawar Farashin Kayan Abinci Ya Ragu A Nijeriya

July 19, 2025
Shettima

Nijeriya Za Ta Rika Samun Naira Tiriliyan Uku A Aikin Tatsar Rogo Duk Shekara – Kashim

July 19, 2025
Fyade

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

July 19, 2025
APC

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

July 19, 2025
Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.