• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 3 A Wasu Birane

by yahuzajere
2 years ago
in Dausayin Musulunci
0
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 3 A Wasu Birane
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ramadan: Azumi Na 03

Birane                       Magriba           Alfijir

 

Abakaliki                     6:37                 5:21

 

Labarai Masu Nasaba

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (1)

Abeokuta                    6:57                 5:40

 

Abuja/Suleja               6:43                 5:24

 

Akure                          6:49                 5:32

 

Akwanga/Keffi/Nasarawa   6:39     5:20

 

Auchi                           6:45                 5:28

 

Ankpa/Ayangba          6:40                 5:22

 

Argungu                      6:54                 5:12

 

Azare/Jama’are          6:32                 5:09

 

Bama                          6:18                 4:55

 

Bauchi/Ningi               6:33                 5:12

 

Benin                           6:48                5:32

 

Bichi                            6:40                 5:17

 

Bida                             6:47                5:28

 

Birnin Gwari                6:45                 5:24

 

B/Kebbi/Gwandu/Jega 6:55               5:31

Birnin Kudu/Gwaram   6:33                5:12

 

Biu                               6:23                5:02

 

Calabar                       6:36                 5:22

 

Damaturu                    6:25                 5:02

 

Daura/Dambatta          6:39                5:15

 

Dutse                           6:36                5:13

 

Dutsinma/Jibiya          6: 44               5:20

 

Enugu                          6:40                5:24

 

Funtua/Tsafe                6:44                5:20

 

Gombe                        6:27                 5:04

 

Gumi                           6:52                 5:29

Gusau/K/ Namoda      6:46                 5:22

 

Gwadabawa                6:52                5:28

Hadejia/Gumel            6:34                 5:10

 

Ibadan/Ife                    6:54                5:36

 

Ilesha/Baruba              6:57                5:38
Ilorin/Kaiama               6:53                5:34

Jalingo/Lau/Gashaka  6:25                 5:06

 

Jere                             6:42                5:21

Jos/Saminaka              6:36                5:15

 

Kabba                          6:47                5:29

 

Kafanchan/Kachia       6:39                5: 18

 

Kafin Maiyaki               6:40                5:17

Kaduna                        6:42                5:21

Kano                            6:39                5:16

Katsina                        6:43                5:19

Kontagora/Zuru           6:50                5:29

Lafia                            6:38                 5:19

Lagos                          6:56                 5:39

Lokoja/Idah                 6:44                 5:26

Maiduguri/Mubi/Gwoza 6:19              4:56

Makurdi                       6:37                 5:19

Minna                          6:46                 5:25

Missau                         6:29                5:08
Mokwa/New Bussa     6:52                 5:33
Monguno                    6:18                  4:54
Nguru/Gashua            6:30                 5:06
Ogbomosho                6:54                 5:36
Okene                         6:46                 5:28
Onitsha                        6:43                5:27

Oyo                             6:55                 5:37
Port Harcourt/Owerri  6:41                 5:27

Potiskum                     6:28                 5:05

Shagamu                    6:55                 5:38

Sakoto                        6:52                 5:28

Takum/Wukari            6:31                 5:13
Warri                           6:47                 5:31

Langtang/Wase Shendam  6:32         5:13
Wurno                         6:51                 5:27
Yola/Numan                6:21                 5:02

Zaria                          6:41                  5:20

Cotonou-Benin            7:00                 5:44

Ndjamena-Chad         6:13                4:50

Niamey-Niger             7: 05               5:39

Zinder-Niger                6:38                5:12

Garoua-Cameroun     6: 17               5:00

Yaounde-Cameroun   6: 23               5:09

 

MAJIYA: Majalisar Yaxa Musulunci

 

Faxakarwa: Ya zo a cikin wani Hadisin Jibrilu cewa wata rana Annabi (SAW) zai hau mumbari sai aka ji lokacin da ya taka matakala ta farko yana cewa “amin”, da ya taka matakala ta biyu ya sake cewa “amin, aka kara ji a matakala ta uku ya ce “amin.” Da aka tambaye shi a kan amin din da ya yi ta fada sai ya ce “Jibrilu ya fada mun cewa duk wanda ya riski iyayensa biyu amma ya ki yi masu alherin da zai sa su ji dadi su sanya masa albarka ya shiga aljanna; to idan Allah ya sa shi a wuta ya danna shi a can ciki! Na ce amin. Jibrilu ya kara ce mun wanda ya riski Ramadan bai yi abin da Allah zai gafarta masa ba; idan Allah ya sa shi a wuta ya danna shi a can ciki sai na ce amin….”

‘Yan’uwa Musulmi mu dage, ga wata mai alfarma ya kama, mu yi kokari kar mu shiga sahun wadanda har watan zai fita ba su yi wani abu da Allah zai musu rahama ba. Allah ya ba mu ikon aikata abin da zai sada mu da Rahamar Allah Ta’ala, amin.

Daga Abdulrazaq Yahuza Jere

  • Ramadan: Ga Jerin Limaman Da Za Su Jagoranci Tarawihi A Harami A Bana

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kamata Ya Yi Amurka Ta Nemi Amincewa Daga Kasa Da Kasa Kafin Komawar Ta Hukumar UNESCO

Next Post

Zaben Gwamna: PDP Za Ta Yi Zanga-Zangar Kwana 7 Kan Sakamakon Zaben Nasarawa 

Related

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)
Dausayin Musulunci

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

14 hours ago
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (1)
Dausayin Musulunci

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (1)

2 weeks ago
Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci
Dausayin Musulunci

Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

3 weeks ago
Shimfida A Kan Aikin Hajji Da Bayani A Kan Mikatin Da Manzon Allah (SAW) Ya Sa
Dausayin Musulunci

Shimfida A Kan Aikin Hajji Da Bayani A Kan Mikatin Da Manzon Allah (SAW) Ya Sa

1 month ago
Ramadan
Dausayin Musulunci

Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (4)

1 month ago
Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (3): Shari’ar Manzon Allah (SAW) Ta Zo Da Wayewa A Kowane Fanni
Dausayin Musulunci

Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (3): Shari’ar Manzon Allah (SAW) Ta Zo Da Wayewa A Kowane Fanni

2 months ago
Next Post
Zaben Gwamna: PDP Za Ta Yi Zanga-Zangar Kwana 7 Kan Sakamakon Zaben Nasarawa 

Zaben Gwamna: PDP Za Ta Yi Zanga-Zangar Kwana 7 Kan Sakamakon Zaben Nasarawa 

LABARAI MASU NASABA

Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

June 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.