• English
  • Business News
Friday, June 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 3 A Wasu Birane

by yahuzajere
2 years ago
in Dausayin Musulunci
0
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 3 A Wasu Birane
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ramadan: Azumi Na 03

Birane                       Magriba           Alfijir

 

Abakaliki                     6:37                 5:21

 

Labarai Masu Nasaba

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (3)

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

Abeokuta                    6:57                 5:40

 

Abuja/Suleja               6:43                 5:24

 

Akure                          6:49                 5:32

 

Akwanga/Keffi/Nasarawa   6:39     5:20

 

Auchi                           6:45                 5:28

 

Ankpa/Ayangba          6:40                 5:22

 

Argungu                      6:54                 5:12

 

Azare/Jama’are          6:32                 5:09

 

Bama                          6:18                 4:55

 

Bauchi/Ningi               6:33                 5:12

 

Benin                           6:48                5:32

 

Bichi                            6:40                 5:17

 

Bida                             6:47                5:28

 

Birnin Gwari                6:45                 5:24

 

B/Kebbi/Gwandu/Jega 6:55               5:31

Birnin Kudu/Gwaram   6:33                5:12

 

Biu                               6:23                5:02

 

Calabar                       6:36                 5:22

 

Damaturu                    6:25                 5:02

 

Daura/Dambatta          6:39                5:15

 

Dutse                           6:36                5:13

 

Dutsinma/Jibiya          6: 44               5:20

 

Enugu                          6:40                5:24

 

Funtua/Tsafe                6:44                5:20

 

Gombe                        6:27                 5:04

 

Gumi                           6:52                 5:29

Gusau/K/ Namoda      6:46                 5:22

 

Gwadabawa                6:52                5:28

Hadejia/Gumel            6:34                 5:10

 

Ibadan/Ife                    6:54                5:36

 

Ilesha/Baruba              6:57                5:38
Ilorin/Kaiama               6:53                5:34

Jalingo/Lau/Gashaka  6:25                 5:06

 

Jere                             6:42                5:21

Jos/Saminaka              6:36                5:15

 

Kabba                          6:47                5:29

 

Kafanchan/Kachia       6:39                5: 18

 

Kafin Maiyaki               6:40                5:17

Kaduna                        6:42                5:21

Kano                            6:39                5:16

Katsina                        6:43                5:19

Kontagora/Zuru           6:50                5:29

Lafia                            6:38                 5:19

Lagos                          6:56                 5:39

Lokoja/Idah                 6:44                 5:26

Maiduguri/Mubi/Gwoza 6:19              4:56

Makurdi                       6:37                 5:19

Minna                          6:46                 5:25

Missau                         6:29                5:08
Mokwa/New Bussa     6:52                 5:33
Monguno                    6:18                  4:54
Nguru/Gashua            6:30                 5:06
Ogbomosho                6:54                 5:36
Okene                         6:46                 5:28
Onitsha                        6:43                5:27

Oyo                             6:55                 5:37
Port Harcourt/Owerri  6:41                 5:27

Potiskum                     6:28                 5:05

Shagamu                    6:55                 5:38

Sakoto                        6:52                 5:28

Takum/Wukari            6:31                 5:13
Warri                           6:47                 5:31

Langtang/Wase Shendam  6:32         5:13
Wurno                         6:51                 5:27
Yola/Numan                6:21                 5:02

Zaria                          6:41                  5:20

Cotonou-Benin            7:00                 5:44

Ndjamena-Chad         6:13                4:50

Niamey-Niger             7: 05               5:39

Zinder-Niger                6:38                5:12

Garoua-Cameroun     6: 17               5:00

Yaounde-Cameroun   6: 23               5:09

 

MAJIYA: Majalisar Yaxa Musulunci

 

Faxakarwa: Ya zo a cikin wani Hadisin Jibrilu cewa wata rana Annabi (SAW) zai hau mumbari sai aka ji lokacin da ya taka matakala ta farko yana cewa “amin”, da ya taka matakala ta biyu ya sake cewa “amin, aka kara ji a matakala ta uku ya ce “amin.” Da aka tambaye shi a kan amin din da ya yi ta fada sai ya ce “Jibrilu ya fada mun cewa duk wanda ya riski iyayensa biyu amma ya ki yi masu alherin da zai sa su ji dadi su sanya masa albarka ya shiga aljanna; to idan Allah ya sa shi a wuta ya danna shi a can ciki! Na ce amin. Jibrilu ya kara ce mun wanda ya riski Ramadan bai yi abin da Allah zai gafarta masa ba; idan Allah ya sa shi a wuta ya danna shi a can ciki sai na ce amin….”

‘Yan’uwa Musulmi mu dage, ga wata mai alfarma ya kama, mu yi kokari kar mu shiga sahun wadanda har watan zai fita ba su yi wani abu da Allah zai musu rahama ba. Allah ya ba mu ikon aikata abin da zai sada mu da Rahamar Allah Ta’ala, amin.

Daga Abdulrazaq Yahuza Jere

  • Ramadan: Ga Jerin Limaman Da Za Su Jagoranci Tarawihi A Harami A Bana

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kamata Ya Yi Amurka Ta Nemi Amincewa Daga Kasa Da Kasa Kafin Komawar Ta Hukumar UNESCO

Next Post

Zaben Gwamna: PDP Za Ta Yi Zanga-Zangar Kwana 7 Kan Sakamakon Zaben Nasarawa 

Related

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (3)
Dausayin Musulunci

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (3)

5 hours ago
Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)
Dausayin Musulunci

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

1 week ago
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)
Dausayin Musulunci

Darussan Hadisin Aikin Hajjin Manzon Allah S.A.W (2)

2 weeks ago
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)
Dausayin Musulunci

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

3 weeks ago
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (1)
Dausayin Musulunci

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (1)

1 month ago
Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci
Dausayin Musulunci

Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

1 month ago
Next Post
Zaben Gwamna: PDP Za Ta Yi Zanga-Zangar Kwana 7 Kan Sakamakon Zaben Nasarawa 

Zaben Gwamna: PDP Za Ta Yi Zanga-Zangar Kwana 7 Kan Sakamakon Zaben Nasarawa 

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su

Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su

June 27, 2025
Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas

Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas

June 27, 2025
Gwamnan Kaduna Ya Yunkura Don Warware Matsalolin Rashin Aikin Yi Ga Matasa – Dan Isan

Gwamnan Kaduna Ya Yunkura Don Warware Matsalolin Rashin Aikin Yi Ga Matasa – Dan Isan

June 27, 2025
Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja

Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja

June 27, 2025
2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

June 27, 2025
Sarkin Yarbawan Funtuwa Ya Nemi A Daƙile Aiyukan Masu Ba ‘Yan Ta’adda Bayanan  Sirri

Sarkin Yarbawan Funtuwa Ya Nemi A Daƙile Aiyukan Masu Ba ‘Yan Ta’adda Bayanan  Sirri

June 27, 2025
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja

June 27, 2025
Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (3)

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (3)

June 27, 2025
Amince Wa Al’umma Mallakar Makamai Zai Ƙara Tsananta Rashin Tsaro — IGP

Amince Wa Al’umma Mallakar Makamai Zai Ƙara Tsananta Rashin Tsaro — IGP

June 27, 2025
Wata 6 Da Haramta Kauyawa Day A Kano: Badalar Na Ci Gaba Da Gudana 

Wata 6 Da Haramta Kauyawa Day A Kano: Badalar Na Ci Gaba Da Gudana 

June 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.