• English
  • Business News
Saturday, October 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sahihanci Da Imani Da Goyon Baya Tsakanin Sin Da Kasashen Larabawa

by CMG Hausa
3 years ago
Larabawa

Wayewar kan kasashen Larabawa ta hada da wanzar da zaman lafiya da yin hakuri ga juna, duk wadannan sun yi kama da wayewar kai ta al’ummar Sinawa wadda ta kunshi zaman jituwa da jure bambance-bambance tsakanin juna.

Kafin kaddamar da gasar cin kofin duniya a kasar Qatar, wasu ‘yan siyasar kasashen yamma sun yi kirarin nuna adawar diplomasiyya, amma kasar Sin ta nuna goyon bayanta ga gasar ta hanyoyi daban daban, inda ta nuna matsayinta na yin adawa da yunkurin siyasantar da wasannin motsa jiki.

  • Sin Ta Mikawa Najeriya Sabuwar Cibiyar Binciken Harkokin Noma

Hakika kasar Sin da kasashen Larabawa aminan hadin gwiwa ne bisa shawarar ziri daya da hanya daya, kawo yanzu kasar Sin ta riga ta dadddale yarjejeniyar hadin gwiwa bisa shawarar da kasashen Larabawa 20 da kuma kungiyar tarayyar kasashen Larabawa.

Yanzu ana kara zurfafa hadin gwiwar dake tsakanin sassan biyu bisa shawarar ziri daya da hanya daya, da kuma wasu muradun kasashen Larabawa, alal misali tsarin samar da makamashi mai dorewa nan da shekarar 2035 na Masar, da burin Saudiyya nan da shekarar 2030, da burin kasar Qatar nan da shekarar 2030 da sauransu.

Kafin wannan, jami’ar Princeton ta kasar Amurka ta taba gudanar da wani bincike kan ra’ayin al’ummomin kasashen Larabawa guda tara da suka hada da Iraki da Jordan da Lebanon tsakanin watan Oktoban shekarar 2021 zuwa watan Aflilun shekarar 2022, sakamakon binciken ya nuna cewa, kasar Sin ta fi Amurka samun karbuwa a wajen al’ummonin kasashen Larabawa. Yanzu haka cudanyar dake tsakanin kasar Sin da kasashen Larabawa ta kara karfafa a karshen shekarar bana, ana sa ran lamarin zai ciyar da hadin gwiwar dake tsakanin sassan biyu gaba zuwa wani sabon mataki. (Mai fassarawa: Jamila daga CMG Hausa)

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO

An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO

October 17, 2025
An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana

October 17, 2025
Tawagar Sin Ta Dindindin A Hukumar Fao Ta Fara Aiki
Daga Birnin Sin

Tawagar Sin Ta Dindindin A Hukumar Fao Ta Fara Aiki

October 17, 2025
Next Post
A Shirye Nake Don Yin Muhawara Tun Daga Safe Har Zuwa Dare – Tinubu

A Shirye Nake Don Yin Muhawara Tun Daga Safe Har Zuwa Dare - Tinubu

LABARAI MASU NASABA

IMF

Fitar Da Kudi Ta Haramtacciyar Hanya Na Kara Dagula Matsalar Tattalin Arziki – IMF

October 18, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Gayyaci CBN Da Bankuna Kan Cire Wa Kwastomomi Kudi Ba Dalili

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Matashi Ya Kashe Ɗan Acaɓa Don Neman Kuɗin Auren Mace Ta Uku A Bauchi

October 17, 2025
katsina

Tawagar Bankin Duniya Ta Gana Da Gwamnan Katsina Kan Mayar Da ‘Yan Gudun Hijira Muhallinsu

October 17, 2025
Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

October 17, 2025
Akwai Bukatar Al’umma Ta San Aikin Da Asusun Tallafa Wa Manyan Makarantu (TETFUND) Ya Yi  – Masari

Akwai Bukatar Al’umma Ta San Aikin Da Asusun Tallafa Wa Manyan Makarantu (TETFUND) Ya Yi  – Masari

October 17, 2025
Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO

Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO

October 17, 2025
Abduljabbar

Hukumar Gidan Yarin Kano Ta Tabbatar Da Dauke Abduljabbar Zuwa Abuja

October 17, 2025
An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana

An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana

October 17, 2025
Mun Dakile Hari A Kano Da Ka Iya Zama Mafi Muni A Tarihin Nijeriya —Irabor

Matsalar Tsaro: Janar Irabor Ya Nemi A Sa Dokar Ta-baci A Wasu Sassan Nijeriya

October 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.