• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sana’ar Kitso Ta Yi Min Komai – Safiya Yakubu

by Bilkisu Tijjani
1 year ago
in Adon Gari
0
Sana’ar Kitso Ta Yi Min Komai – Safiya Yakubu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Malama Safiya Yakubu, wata matashiya ce mai sana’ar kitso irin na zamani da ke zaune a Karamar Hukumar Suleja ta Jihar Neja ta bayyana sana’ar kitso a matsayin sana’ar da ta inganta rayuwarta ta har ta kai ga tana tallafa wa wadansu. Ta bayyana haka ne a tattaunawarsu da wakiliyar LEADERSHIP HAUSA MARYAM ga yadda hirar tasu ta kasance:

Masu karatu za su so sanin sunanki?

Suna na Safiya Yakubu

Safiya ‘yar kasuwa ce ko ma’aikaciyar gwamnati, ko kuma dai ana taba wata wata sana’a ce?

Eh to gasliya muna taba sana’ar hanu ce

Labarai Masu Nasaba

Ko Kin San… Yadda Ake Nagartaccen Tsumi?

Mata Mu Tsaya Da Kafafunmu Kar Mu Tsaya Sai An Bamu – Khadeejah Abdullahi

Wace Sana’a kike yi?

Ina sanaa’r kitso ne

Masha Allah, to a ina kike sana’ar?

Ina Sana’ata ne a gida

Kin kai kamar shekara nawa da fara wannan Sana’a?

Gaskiya na dade sosai da fara wannan sana’a don zai kai kimanin shekara takwas ina yi.

Kafin ki fara wannan sana’a kina wata sana’ar ce?

Eh ina sana’ar sayar da gawayi

Ita sana’ar gawayin har yanzu kina yi ko kin ajiye ta?

Eh ina dan tabawa kadan-kadan don jarin ya kan tsinke don yau da kullum, amma kitso ba sai da jari ba.

Wane ci gaba kika samu a wannan sana’a taki?

Alhamdulillah, a wannan kana’a na samu ci gaba sosai saboda da wannan sana’a har na sayi freezer guda biyu wanda na ke sayar da ruwan leda “Pure Water” da kuma lemu kuma har na samu wadanda suka zo koyon kitso a guri na.

Ko kina da wani kuduri don sake bunkasa sana’ar taki?

Eh ina so in bude shago yanzu saboda mutane su na yi mun yawa sosai musamman lokacin bukukuwa kamar Sallah, suna ko biki.

Kimanin Mutane nawa ke karkashinki?

Yanzu haka ina da yara uku karkashina, kuma Alhamdu lillahi suna kokari sosai don har kunshi ma suna yi wani lokaci cika gidan ke yi da masu gyaran kai.

Kamar nawa kike samu a rana?

To ya danganta da yawan mutanen da na yi wa kitso na kan samu kimanin dubu shida ko biyar

A karshe wane kira kike da shi ga masu irin taki sana’ar da sauran sanao’i?

Ina kira ga duk masu sanao’i da su rike gaskiya, kuma su rike sana’arsu tsakani da Allah don shi kadai ne zai taimake su kuma a daina zaman kashe wando, yanzu sai ka ga mutum da karatunsa amma bai da aikin yi inda sana’ar hannu ai ba sai ya je ya yi roko ba. Allah ya sa mu dace.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KitsoKwalliya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Muna Fata Masu Talla A Kafafen Sada Zumunta Su Fadakar Kan Shirye-shiryen Tinubu Na Habaka Tattalin Arziki 

Next Post

Da Gaske Babu Zakka A Cikin Dukiyar Da Aka Tara Ta Hanyar Haram?

Related

Ko Kin San… Yadda Ake Nagartaccen Tsumi?
Adon Gari

Ko Kin San… Yadda Ake Nagartaccen Tsumi?

2 weeks ago
Mata Mu Tsaya Da Kafafunmu Kar Mu Tsaya Sai An Bamu – Khadeejah Abdullahi
Adon Gari

Mata Mu Tsaya Da Kafafunmu Kar Mu Tsaya Sai An Bamu – Khadeejah Abdullahi

3 months ago
Mata Mu Dage Da Neman Ilimi Da Neman Na Kanmu -Hassana Umar
Adon Gari

Mata Mu Dage Da Neman Ilimi Da Neman Na Kanmu -Hassana Umar

4 months ago
Mata Ku Dage Da Karatu Domin Tallafa Wa Rayuwarku Da Ta ‘Ya’yanku – Zahra’u Adam
Adon Gari

Mata Ku Dage Da Karatu Domin Tallafa Wa Rayuwarku Da Ta ‘Ya’yanku – Zahra’u Adam

5 months ago
Nijeriya Da Brazil Sun Cimma Yarjejeniyar Bunkasa Noman Zamani A Kasar Nan
Adon Gari

Halima Aliko Dangote Ta Nemi A Ba Mata Damar Shiga Harkokin Kasuwanci Yadda Ya Kamata

5 months ago
Mata A Dage Da Karatu Yin Haka Taimakon Kanku Ne Da ‘Ya’yanku – Zainab Ahmad
Adon Gari

Mata A Dage Da Karatu Yin Haka Taimakon Kanku Ne Da ‘Ya’yanku – Zainab Ahmad

6 months ago
Next Post
Da Gaske Babu Zakka A Cikin Dukiyar Da Aka Tara Ta Hanyar Haram?

Da Gaske Babu Zakka A Cikin Dukiyar Da Aka Tara Ta Hanyar Haram?

LABARAI MASU NASABA

Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

May 15, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutane 9 Kan Kisan Jigon Jam’iyyar PDP A Adamawa

May 15, 2025
UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.