• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sanarwar Cikakken Zama Na Biyu Na Kwamitin Kolin Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin Karo Na 20

by CMG Hausa
3 years ago
Kwaminis

LABARAI MASU NASABA

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

An yi cikakken zama na biyu na kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin karo na 20 daga ranar 26 zuwa 28 ga watan Fabrairun shekara ta 2023 a Beijing, fadar mulkin kasar Sin.

Ofishin siyasa na kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin ne ya shugabanci taron, inda babban sakataren kwamitin, Xi Jinping ya gabatar da muhimmin jawabi.

A yayin zaman, an saurara gami da tattauna rahoton aikin da Xi Jinping ya gabatar a madadin ofishin siyasar, da dubawa gami da amincewa da takardar jerin sunayen mutanen da aka bada shawarar su zama shugabannin hukumomin kasar Sin, da ofishin siyasar ya yi shirin gabatarwa ga zama na farko na majalisar wakilan jama’ar kasar Sin karo na 14. Haka kuma, akwai takardar jerin sunayen mutanen da aka bada shawarar su zama shugabannin majalisar bada shawarwari kan harkokin siyasar kasar, da ofishin siyasar ya shirya gabatarwa ga zama na farko na majalisar bada shawarwari kan harkokin siyasar kasar karo na 14. Duk wannan ya gudana ne bayan ofishin siyasa na kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin ya saurari ra’ayoyi daga ciki da wajen jam’iyyar kwaminis, tare kuma da yin shawarwari cikin tsanaki, daga bisani kuma aka yanke shawarar gabatar da wadannan takardun biyu zuwa ga tawagar shugabannin zama na farko na majalisar wakilan jama’ar kasar Sin karo na 14, gami da na zama na farko na majalisar bada shawarwari kan harkokin siyasar kasar karo na 14.

Har wa yau, a yayin zaman, an duba gami da amincewa da shirin yin garambawul ga hukumomin jam’iyyar kwaminis da na kasa, bisa tushen tattaro ra’ayoyin bangarori daban-daban. Shugaba Xi ya yi karin haske kan daftarin shirin a wajen cikakken zaman, inda aka amince da a gabatar da wasu tanade-tanaden shirin bisa matakan doka, zuwa ga zama na farko na majalisar wakilan jama’ar kasar Sin karo na 14, don a duba su. (Murtala Zhang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka
Daga Birnin Sin

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani
Daga Birnin Sin

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025
Next Post
A Shirye Kasar Sin Take Ta Bayar Da Gudunmuwa Wajen Karfafa Hadin Kan Kasa Da Kasa 

A Shirye Kasar Sin Take Ta Bayar Da Gudunmuwa Wajen Karfafa Hadin Kan Kasa Da Kasa 

LABARAI MASU NASABA

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

Tsohon Kwamishina Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Sayar Da Filin Makaranta Kan Miliyan 100

October 28, 2025
An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

An Matsa Min Sai Na Koma Jam’iyyar APC – Gwamnan Filato

October 28, 2025
’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi

October 28, 2025
Mutum 18 Sun Mutu, 40 Sun Jikkata A Hatsarin Mota A Kebbi 

An Kashe Mutum 10 A Harin Ramuwar Gayya A Jihar Kebbi

October 28, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

Zargin Almundahana: An Ɗage Shari’ar  Ganduje Da Matarsa Saboda Rashin Miƙa Takardu

October 28, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

Sojoji Sun Kashe Masu Yi Wa ISWAP 4 Safarar Makamai A Borno

October 28, 2025
Kwaminis

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.