ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, November 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shawara Daga Likita Kan Tiyatar Kara Girman Nono Da Mazaunai

by Sani Anwar
2 years ago
Nono

Sananniyar likitan nan, wadda take tashe a shafin sada zumunta; Dakta Na’ima Usman, ta gargadi mata kan yadda suke zuwa ana yi musu aikin tiyata, don kara girman mazaunai da kuma nononsu.

Daktar ta bayyana cewa, ya kamata mata su so kawunansu a yadda suke ba tare da kokarin canza wani bangare na halittarsu ba, duk da cewa; kowa na da ra’ayi da damar aikata dukkanin abin da yake so, amma a likitance; yin hakan ko shakka babu yana da illa kwarai da gaske.

  • Ta’addanci Na Haifar Da Illa Musamman Ga Mata — Amina Mohammed
  • Babu Inda Mayaudara Da Mahassada Suka Taru Kamar Masana’antar Kannywood – Adam Zango

Har ila yau, “magidanta maza ya kamata ku rika kula sosai tare da jin tsoron Allah, dalili kuwa sakamakon abubuwan da kuke fada wa matayenku ne; yasa suke bugewa da shaye-shayen magunguna, har ta kai ga zuwa a yi musu aikin tiyata, don kara girman nononsu ko duwawunsu.

ADVERTISEMENT

Sannan, ya kamata maza su san cewa; duk matar da za ta haifa maka da ko ‘ya’ya, ko kadan ba ta cancanci raini ko wulakanci a wurinka ba, ko kallon wata sifa a jikinta ka kushe ko zaga ba.

Don haka, kamar yadda kowa ya sani ne; babu yadda za a yi a ce mace ta haihu daya-biyu, jikinta bai canza ba; domin kuwa ko babu komai za ta dauki ciki tsawon wata tara, bayan ta haihu kuma ta zo ta shayar da wannan da naka”.

LABARAI MASU NASABA

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

Amfanin Yawan Shan Ruwa Da Kuma Illolin Rashin Yawan Sha

Haka zalika, da yawa daga cikin mata, bayan sun haihu rayuwarsu take canzawa kacokan, wata ma wasu sabbin cututtuka ne ke shiga jikinta; kamar hawan jini, ciwon siga, ciwon zuciya da sauran makamakantansu.

Saboda haka, mata masu son sai sun birge mazajensu ko kuma suke fusata saboda gorin da suke yi musu; ya zama wajibi su lura su kuma kiyaye, domin kuwa wannan aiki da suke zuwa ana yi musu; baya ga barnar kudi da lokacinsu da suke yi, yana kuma cutar da lafiyarsu kai tsaye.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka
Kiwon Lafiya

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

October 25, 2025
Amfanin Yawan Shan Ruwa Da Kuma Illolin Rashin Yawan Sha
Kiwon Lafiya

Amfanin Yawan Shan Ruwa Da Kuma Illolin Rashin Yawan Sha

October 19, 2025
Wasu Daga Cikin Muhimman Alamomin Ciwon Kansa
Kiwon Lafiya

Wasu Daga Cikin Muhimman Alamomin Ciwon Kansa

October 11, 2025
Next Post
Fatima Mai Zogale: Baturiyar Da Allah Ya Yi A Dare Daya

Fatima Mai Zogale: Baturiyar Da Allah Ya Yi A Dare Daya

LABARAI MASU NASABA

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

November 16, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

November 16, 2025
Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

November 16, 2025
Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

November 16, 2025
An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

November 16, 2025
Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

November 16, 2025
Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle

Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle

November 16, 2025
DSS

Hukumar DSS Ta Kama Wani Kan Zargin Ƙerawa Da Rarraba Makamai A Filato

November 16, 2025
ECOWAS

A Zamanantar Da Tsarin Karatu A Makarantun Koyar Da Ilimin Addinin Musulunci – ECOWAS

November 16, 2025
APOSUN Ta Jaddada Aniyarta Na Daƙile Hada-hadar Haramtattun Kuɗaɗe

APOSUN Ta Jaddada Aniyarta Na Daƙile Hada-hadar Haramtattun Kuɗaɗe

November 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.