• English
  • Business News
Friday, September 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shawarar Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Aikin Kare Hakkin Bil Adama Ta Samu Yabo Daga Gamayyar Kasa Da Kasa

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Shawarar Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Aikin Kare Hakkin Bil Adama Ta Samu Yabo Daga Gamayyar Kasa Da Kasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mataimakin shugaban majalisar dokokin kasar Uzbekistan na farko, kana darektan hukumar kula da harkokin kare hakkin bil-adama, Akmal Saidov ya bayyana cewa, wasikar taya murna da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aikawa babban taron dandalin tattaunawa kan harkokin kare hakkin bil Adama na kasa da kasa, ta nuna cikakkiyar fahimta da tunaninsa kan aikin raya harkokin kare hakkin dan Adam.

Akmal Saidov ya bayyana haka ne a lokacin da yake halartar taron a birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin.

  • Hajojin Da Sin Ta Sayar Sun Karu Da Kashi 12.7 A Watan Mayu

A bana ake cika shekaru 30 da gabatar da sanarwar Vienna da shirin ayyuka. Wannan takarda ta gabatar da muhimman ka’idoji kamar haka, “ya kamata al’ummomin kasa da kasa su inganta hadin gwiwar kasa da kasa mai inganci, da tabbatar da ‘yancin samun bunkasuwa, da kawar da matsalolin ci gaba”, kuma ana daukarta a matsayin daya daga cikin muhimman takardu a tarihin ci gaban hakkin bil-adama a duniya.

Yau shekaru 30 bayan haka, duniya ta shiga wani sabon yanayi na tashin hankali da sauye-sauye.

A kan wannan batu, ina aikin kare hakkin bil-adama na duniya ya dosa?
A ranar 14 ga wata, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aike da wasikar taya murna ga babban taron dandalin tattaunawa kan harkokin kare hakkin bil Adama na kasa da kasa, inda a cikinta ya ba da shawarar kare hakkin bil’adama ta hanyar tsaro, da inganta hakkin ta hanyar neman ci gaba, da ciyar da hakkin gaba ta hanyar hadin gwiwar al’ummun duniya, da aiwatar da shirye-shiryen tsaro na duniya, da ayyukan raya kasa, da daukaka matsayin wayewar kai a duniya.

Labarai Masu Nasaba

Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 

Wannan ita ce shawara ta baya-bayan nan da kasar Sin ta gabatar kan yadda ake tafiyar da harkokin kare hakkin dan Adam a duniya, wadda ke da matukar muhimmanci, kuma ta ba da muhimman ka’idoji don inganta hadin gwiwar mabambantan kasashe kan kare hakkin bil-adama, wadda ta samu karbuwa sosai daga mahalarta taron nan da ke gudana a Beijing. (Mai Fassarawa: Maryam Yang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rashin Tsaro: Gwamnan Zamfara Ya Nemi Taimakon Babban Hafsan Tsaron Kasa

Next Post

Kotu Ta Umarci DSS Ta Bai Wa Emefiele Damar Ganin Lauyansa Da Iyalinsa

Related

Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya
Daga Birnin Sin

Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

13 hours ago
Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 
Daga Birnin Sin

Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 

14 hours ago
Sin Ta Kasance Kan Gaba A Yawan Hakkin Mallakar Fasaha A Bangaren Tattalin Arziki Na Dijital
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kasance Kan Gaba A Yawan Hakkin Mallakar Fasaha A Bangaren Tattalin Arziki Na Dijital

15 hours ago
Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

16 hours ago
An Zabi Wuraren Ban Ruwa Hudu Na Kasar Sin Domin Shigar Da Su Jadawalin Wuraren Ban Ruwa Na Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

An Zabi Wuraren Ban Ruwa Hudu Na Kasar Sin Domin Shigar Da Su Jadawalin Wuraren Ban Ruwa Na Kasa Da Kasa

17 hours ago
Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa

18 hours ago
Next Post
Kotu Ta Umarci DSS Ta Bai Wa Emefiele Damar Ganin Lauyansa Da Iyalinsa

Kotu Ta Umarci DSS Ta Bai Wa Emefiele Damar Ganin Lauyansa Da Iyalinsa

LABARAI MASU NASABA

Ahlul Faidhati Mai Diwani Group

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

September 12, 2025
Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur

Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur

September 12, 2025
Likitoci Masu Neman Ƙwarewa Sun Fara Yajin Aikin Ƙasa A Nijeriya

Likitoci Masu Neman Ƙwarewa Sun Fara Yajin Aikin Ƙasa A Nijeriya

September 12, 2025
Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack

Ba Lallai Ne FIFA Ta Cirewa Afrika Ta Kudu Maki 3 Ba – Rayond Hack

September 12, 2025
Gwamnonin Arewa Sun Amince Da Kafa Ƴansandan Jihohi: Ko Hakan Zai Yi Tasiri Ga Sha’anin Tsaro?

Gwamnonin Arewa Sun Amince Da Kafa Ƴansandan Jihohi: Ko Hakan Zai Yi Tasiri Ga Sha’anin Tsaro?

September 12, 2025
Nijeriya Na Shirin Samun Jarin Dala Biliyan 60 A Fannin Gas – Shugaban NNPCL

Nijeriya Na Shirin Samun Jarin Dala Biliyan 60 A Fannin Gas – Shugaban NNPCL

September 12, 2025
Yadda Tinubu Ya Shawo Kan Gwamnonin Arewa Wajen Amincewa Da Kafa Ƴansandan Jihohi

Yadda Tinubu Ya Shawo Kan Gwamnonin Arewa Wajen Amincewa Da Kafa Ƴansandan Jihohi

September 12, 2025
Rashin Wutar Lantarki: Masana Sun Nuna Damuwa Kan Asarar Dala Biliyan 29 Da Ƙananan Masana’antu Ke Yi

Rashin Wutar Lantarki: Masana Sun Nuna Damuwa Kan Asarar Dala Biliyan 29 Da Ƙananan Masana’antu Ke Yi

September 12, 2025
Buƙatar Daƙile Yawan Ɓacewar Mutane A Nijeriya

Buƙatar Daƙile Yawan Ɓacewar Mutane A Nijeriya

September 12, 2025
Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.