• English
  • Business News
Thursday, November 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Ta Amfanawa Al’ummar Nijeriya

by CGTN Hausa
2 years ago
Ziri daya

LABARAI MASU NASABA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

Lagos, cibiyar tattalin arziki a Najeriya, kana daya daga cikin birane mafi yawan al’umma a yammacin Afrika, amma yana fama da cunkoson ababan hawa. Lokacin da na yi aiki a Najeriya, na kan je ziyarar aiki a Lagos, inda bayan na fita daga filin jirgin sama na kan shafe sa’o’i 5 a kan hanya, duk da cewa nisan bai kai kilomita 30 ba. Daga baya, wani abokina ya gaya min cewa, jirgin kasa da aka samar ya sassauta wannan hali da ake ciki a birni na Lagos, kwanan baya na kai ziyara Najeriya, har ma na je Lagos don ganewa idona wannan jirgin kasa.

Wannan layin dogo na jirgin kasa, shi ne irinsa na farko da wani kamfanin Sin ya tsara, ya gina tare da gudanarwa a yammacin Afirka,. Yana da tsawon kilomita 13 da tasoshi 5, kuma shi ne layin farko da ya ratsa yammacin Lagos. Yayin da na shiga wata tasha, na ga na’urar binciken tsaro ta zamani, da wurin sayar da tikiti, da ake sayarwa kan farashin Naira 700. Kuma taragun jirgin ya yi kama da wadanda ke kasar Sin. Na gamu da wani fasinja mai suna Adamu a tashar, ya gaya min cewa, wannan jirgi ya sassauta matsalar cunkuson ababan hawa a kan hanya a Lagos, a baya yana shafe sa’o’i 3 a babur mai kafa uku kafin ya isa wurin aikinsa, amma yanzu mintoci 15 kawai yake bukata, matakin da ya kyautata zaman rayuwarsa da ma inganta birnin. Ya ce, yana godiya matuka ga aikin da kamfanin Sin ya yi.

A cikin taragan an rataya tutar kasashen biyu, wanda ya alamanta hadin gwiwar kasashen biyu karkashin shawarar “ziri daya da hanya daya”. Jirgin dake zirga-zirga a birnin Lagos ba ma kawai ya kyautata zaman rayuwar al’ummar wurin ba, har ma ya ingiza bunkasuwar tattalin arzikin wannan yanki. Kazalika, ya zama daya daga ayyuka dake zama misalai na kyautata zaman rayuwar jama’a a Afrika karkashin shawarar “ziri daya da hanya daya”, wanda ya amfanawa al’ummar wurin. (Mai zana da rubuta: MINA)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki
Daga Birnin Sin

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka
Daga Birnin Sin

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Next Post
Minista

Akwai 'Yancin Tofa Albarkacin Baki A Gwamnatin Tinubu - Minista

LABARAI MASU NASABA

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

Mao Ning: Harka Da Kasar Sin Mabudi Ne Na Samun Damammaki

November 5, 2025
Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

Yadda Gwamna Lawal Ya Aiwatar Da Ayyukan Gina Zamfara Na Naira Biliyan 140

November 5, 2025
Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

Li Chenggang Ya Gana Da Tawagar Cinikayyar Kayan Noma Ta Amurka

November 5, 2025
Majalisar Dattawa

Majalisa Ta Amince Da Ɗaurin Shekaru 14 A Gidan Yari Ga Malamai Masu Cin Zarafin Mata A Jami’o’i

November 5, 2025
Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

Yanayi Mai Launin Zinare A Kasar Sin

November 5, 2025
Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

November 5, 2025
Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

November 5, 2025
Gwamna Yusuf

Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu

November 5, 2025
An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

November 5, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisa Ta Nuna Damuwa Kan Rahoton Yiwuwar Asarar Dala Biliyan 300 A Badaƙalar Ɗanyen Mai

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.