• English
  • Business News
Saturday, June 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shekaru 62 Na Gwamnan Kano Sun Yi Albarka – Auwal Lawal

by Bello Hamza
6 months ago
in Labarai
0
Shekaru 62 Na Gwamnan Kano Sun Yi Albarka – Auwal Lawal
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Asibitin Kwararru na Best Choice dake Kano Auwal Lawal Muhammad ya taya Gwamna Abba Kabir Yusuf murnar cika shekaru 62 da haihuwa, inda ya bayyana shi a matsayin shugaba mai hangen nesa da himma wajen yiwa al’umma hidima cikin wata sanarwa da ya sanyawa hannu, Alh Auwal ya ce, “Dukkan godiya ta tabbata ga Allah Madaukakin Sarki da ya ba mu dama da lokaci na shaida zagayowar ranar haihuwar ka.

  • Babban Bankin Kasar Sin Ya Zayyana Abubuwan Da Suka Shafi Kudi Da Za A Ba Da Fifiko A Shekarar 2025
  • Babban Bankin Kasar Sin Ya Zayyana Abubuwan Da Suka Shafi Kudi Da Za A Ba Da Fifiko A Shekarar 2025

Ya yaba da nasarorin da gwamnan ya samu a fannin ilimi, kiwon lafiya, da samar da ababen more rayuwa, yana mai cewa hakan na nuni da irin kishi da jajircewarsa wajan ci gaban jihar Kano.

Lawal ya yaba wa kokarin da gwamnan ya kawo cikin kankanen lokaci, inda ya ce hakan sun zama abin koyi ga sauran gwamnoni, kuma ya bar tarihi da zaba jima ana tunawa dashi.

Ya kuma nuna jin dadinsa kan yadda Kano ke sauyawa cikin gaggawa karkashin Gwamna Abba Kabir Yusuf (Abba Gida Gida). Salon shugabancin Gwamna Abba Kabir Yusuf a cewar Lawal ya kawo sauyi mai kyau ga jihar Kano.

A cewar Lawan “Yunkurinsa na tabbatar da gaskiya da rikon amana da shugabanci na gari ya sa jama’a ke girmama shi da kuma yaba masa kan ayyukan dayake aiwatarwa.

Labarai Masu Nasaba

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Shugaban Asibitin ya kuma yaba kan kokarin da gwamnan keyi na inganta fannin kiwon lafiya, inda ya bada misali da yadda Gwamnan ke gyarawa da inganta asibitoci, samar da kayan aikin likitanci na zamani, da horar da ma’aikatan lafiya.

Ya kuma yaba da ayyukan da gwamnan ya yi a fannin ilimi da suka hada da gina sabbin makarantu, gyara wadanda ake da su, da kuma samar da kayayyakin ilimi.

Daga bisa kwamaret Auwal Lawan ya yaba wa gwamnan bisa sadaukarwa da tsantsar tausayi da yake nunawa, wadanda hakan ke tasiri a rayuwarsu.

Yayin da Gwamna Injiya Abba Kabir Yusuf ke murnar cika shekaru 62 a duniya, Lawal ya yi addu’ar Allah ya kara masa lafiya da basira da kuma kwarin gwiwa na ci gaba da yi wa al’ummar jihar Kano hidima.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Banki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai Ya Musanta Komawa PDP

Next Post

Na Ɗauki Rarara Tamkar Mahaifi A Wajena – Tijjani Asase

Related

Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25
Labarai

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

5 hours ago
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa
Manyan Labarai

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

5 hours ago
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)
Labarai

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

6 hours ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

7 hours ago
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu
Manyan Labarai

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

9 hours ago
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe
Manyan Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

10 hours ago
Next Post
Na Ɗauki Rarara Tamkar Mahaifi A Wajena – Tijjani Asase

Na Ɗauki Rarara Tamkar Mahaifi A Wajena - Tijjani Asase

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

June 28, 2025
An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

June 28, 2025
Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

June 28, 2025
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

June 28, 2025
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

June 28, 2025
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

June 28, 2025
Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

June 28, 2025
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

June 28, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.