ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shi Mai Kula Da Babban Aiki Ne 

by CGTN Hausa
2 years ago
Babban aiki

A watan Nuwamban ko wace shekara, Mark Bacon kan tuna da labarin da ke tsakaninsa da shugaban kasar Sin Xi Jinping. A ranar 25 ga watan Nuwamban shekarar 2023, ya wallafa wani sako a shafin manhajar sada zumunta, inda ya ce, “A ranar 18 ga watan Nuwamban shekarar 2014, na yi sa’a sosai da na samu damar haduwa da shugaba Xi Jinping da uwargidansa, bayan sun isa birnin Hobart, sa’an nan mun yi hira har na tsawon fiye da awa guda”.

Yayin da Shugaba Xi ya yi ziyarar aiki a kasar Australiya a shekarar 2014, ya gana da Mark Bacon da iyalinsa.

  • OECD: Gdpn Sin Zai Karu Da Kashi 5.2 A 2023
  • Labarin Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin: Kimiyya Na Taimakawa Manoma Fita Daga Kangin Talauci

A shekarar 1999 da ta 2001, Jim Bacon, mahaifin Mark Bacon ya ziyarci lardin Fujian na kasar Sin har sau biyu a matsayinsa na gwamnan jihar Tasmania, kuma ya samu tarba daga wajen Xi Jinping, wanda yake aiki a lardin a wancan lokaci.

ADVERTISEMENT

Bayan komawarsa gida, yayin da yake ambato Xi Jinping, gwamna Jim Bacon ya gaya wa dansa Mark Bacon da iyalinsa cewar, “Ya fi kyau ku rika tunawa da sunansa, shi ne wanda zai kula da babban aiki.”

Gwamna Jim Bacon shi ma ya taba gayyatar Xi Jinping wanda ke rike da mukamin shugaban lardin Fujian a wancan lokaci don ziyartar jihar Tasmania, amma abin bakin ciki shi ne, ba su sake haduwa ba sakamakon rasuwar gwamna Jim Bacon a shekarar 2004.

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Tsokaci Kan Kalaman Da Firaministar Japan Takaichi Sanae Ta Yi A Kanta

Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G

A ranar 18 ga watan Nuwamban shekarar 2014, Xi Jinping, a matsayinsa na shugaban kasar Sin ya ketare babban teku don cimma burin wannan haduwa.

Mark Bacon ya bayyana cewa, “ya nuna girmamawa ga mahafina wanda ya riga mu gidan gaskiya, muna matukar godiya. Sau da dama ya karfafa min gwiwa wajen ziyartar lardin Fujian, kana mun tattauna kan labaran Sin da Australiya, da farfadowar kasar Sin, da saurin ci gaban tattalin arzikinta, da ma babbar ma’anar da wadannan ci gaba ke kawowa al’ummar Sinawa, musamman ma masu fama da talauci.”(Kande Gao)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin Ta Yi Tsokaci Kan Kalaman Da Firaministar Japan Takaichi Sanae Ta Yi A Kanta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Tsokaci Kan Kalaman Da Firaministar Japan Takaichi Sanae Ta Yi A Kanta

November 14, 2025
Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G

November 14, 2025
Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne
Daga Birnin Sin

Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

November 14, 2025
Next Post
Kwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Cape Verde Da Ci 5-0

Kwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Cape Verde Da Ci 5-0

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Tsokaci Kan Kalaman Da Firaministar Japan Takaichi Sanae Ta Yi A Kanta

Sin Ta Yi Tsokaci Kan Kalaman Da Firaministar Japan Takaichi Sanae Ta Yi A Kanta

November 14, 2025
Tsohon Gwamnan Anambra, Willie Obiano, Ya Rasu Yana Da Shekaru 70

Tsohon Gwamnan Anambra, Willie Obiano, Ya Rasu Yana Da Shekaru 70

November 14, 2025
ADC Ta Tsara Ka’idojin Da Shugabanninta Za Su Bi Don Tunkarar Zaben 2027

ADC Ta Tsara Ka’idojin Da Shugabanninta Za Su Bi Don Tunkarar Zaben 2027

November 14, 2025

Rikicin PDP: Fiye Da Wakilai 3,000 Ne Za Su Raba Gardama A Babban Taron Jam’iyyar

November 14, 2025
Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G

Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G

November 14, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

November 14, 2025
Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

November 14, 2025
Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

November 14, 2025
Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah 

Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah 

November 14, 2025
Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma: Martani

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma: Martani

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.