• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shi Mai Kula Da Babban Aiki Ne 

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Shi Mai Kula Da Babban Aiki Ne 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A watan Nuwamban ko wace shekara, Mark Bacon kan tuna da labarin da ke tsakaninsa da shugaban kasar Sin Xi Jinping. A ranar 25 ga watan Nuwamban shekarar 2023, ya wallafa wani sako a shafin manhajar sada zumunta, inda ya ce, “A ranar 18 ga watan Nuwamban shekarar 2014, na yi sa’a sosai da na samu damar haduwa da shugaba Xi Jinping da uwargidansa, bayan sun isa birnin Hobart, sa’an nan mun yi hira har na tsawon fiye da awa guda”.

Yayin da Shugaba Xi ya yi ziyarar aiki a kasar Australiya a shekarar 2014, ya gana da Mark Bacon da iyalinsa.

  • OECD: Gdpn Sin Zai Karu Da Kashi 5.2 A 2023
  • Labarin Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin: Kimiyya Na Taimakawa Manoma Fita Daga Kangin Talauci

A shekarar 1999 da ta 2001, Jim Bacon, mahaifin Mark Bacon ya ziyarci lardin Fujian na kasar Sin har sau biyu a matsayinsa na gwamnan jihar Tasmania, kuma ya samu tarba daga wajen Xi Jinping, wanda yake aiki a lardin a wancan lokaci.

Bayan komawarsa gida, yayin da yake ambato Xi Jinping, gwamna Jim Bacon ya gaya wa dansa Mark Bacon da iyalinsa cewar, “Ya fi kyau ku rika tunawa da sunansa, shi ne wanda zai kula da babban aiki.”

Gwamna Jim Bacon shi ma ya taba gayyatar Xi Jinping wanda ke rike da mukamin shugaban lardin Fujian a wancan lokaci don ziyartar jihar Tasmania, amma abin bakin ciki shi ne, ba su sake haduwa ba sakamakon rasuwar gwamna Jim Bacon a shekarar 2004.

Labarai Masu Nasaba

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

A ranar 18 ga watan Nuwamban shekarar 2014, Xi Jinping, a matsayinsa na shugaban kasar Sin ya ketare babban teku don cimma burin wannan haduwa.

Mark Bacon ya bayyana cewa, “ya nuna girmamawa ga mahafina wanda ya riga mu gidan gaskiya, muna matukar godiya. Sau da dama ya karfafa min gwiwa wajen ziyartar lardin Fujian, kana mun tattauna kan labaran Sin da Australiya, da farfadowar kasar Sin, da saurin ci gaban tattalin arzikinta, da ma babbar ma’anar da wadannan ci gaba ke kawowa al’ummar Sinawa, musamman ma masu fama da talauci.”(Kande Gao)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Joe BidenPutinXi Jinping
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ina Ne Za A Dosa Wajen Daidaita Matsalar Sauyin Yanayin Duniya?

Next Post

Kwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Cape Verde Da Ci 5-0

Related

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe
Daga Birnin Sin

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

15 hours ago
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

16 hours ago
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata
Daga Birnin Sin

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

18 hours ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

21 hours ago
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

22 hours ago
Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

23 hours ago
Next Post
Kwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Cape Verde Da Ci 5-0

Kwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Cape Verde Da Ci 5-0

LABARAI MASU NASABA

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

June 7, 2025
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.