• English
  • Business News
Wednesday, October 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shi Mai Kula Da Babban Aiki Ne 

by CGTN Hausa
2 years ago
Babban aiki

A watan Nuwamban ko wace shekara, Mark Bacon kan tuna da labarin da ke tsakaninsa da shugaban kasar Sin Xi Jinping. A ranar 25 ga watan Nuwamban shekarar 2023, ya wallafa wani sako a shafin manhajar sada zumunta, inda ya ce, “A ranar 18 ga watan Nuwamban shekarar 2014, na yi sa’a sosai da na samu damar haduwa da shugaba Xi Jinping da uwargidansa, bayan sun isa birnin Hobart, sa’an nan mun yi hira har na tsawon fiye da awa guda”.

Yayin da Shugaba Xi ya yi ziyarar aiki a kasar Australiya a shekarar 2014, ya gana da Mark Bacon da iyalinsa.

  • OECD: Gdpn Sin Zai Karu Da Kashi 5.2 A 2023
  • Labarin Zamanintarwa Irin Na Kasar Sin: Kimiyya Na Taimakawa Manoma Fita Daga Kangin Talauci

A shekarar 1999 da ta 2001, Jim Bacon, mahaifin Mark Bacon ya ziyarci lardin Fujian na kasar Sin har sau biyu a matsayinsa na gwamnan jihar Tasmania, kuma ya samu tarba daga wajen Xi Jinping, wanda yake aiki a lardin a wancan lokaci.

Bayan komawarsa gida, yayin da yake ambato Xi Jinping, gwamna Jim Bacon ya gaya wa dansa Mark Bacon da iyalinsa cewar, “Ya fi kyau ku rika tunawa da sunansa, shi ne wanda zai kula da babban aiki.”

Gwamna Jim Bacon shi ma ya taba gayyatar Xi Jinping wanda ke rike da mukamin shugaban lardin Fujian a wancan lokaci don ziyartar jihar Tasmania, amma abin bakin ciki shi ne, ba su sake haduwa ba sakamakon rasuwar gwamna Jim Bacon a shekarar 2004.

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa

A ranar 18 ga watan Nuwamban shekarar 2014, Xi Jinping, a matsayinsa na shugaban kasar Sin ya ketare babban teku don cimma burin wannan haduwa.

Mark Bacon ya bayyana cewa, “ya nuna girmamawa ga mahafina wanda ya riga mu gidan gaskiya, muna matukar godiya. Sau da dama ya karfafa min gwiwa wajen ziyartar lardin Fujian, kana mun tattauna kan labaran Sin da Australiya, da farfadowar kasar Sin, da saurin ci gaban tattalin arzikinta, da ma babbar ma’anar da wadannan ci gaba ke kawowa al’ummar Sinawa, musamman ma masu fama da talauci.”(Kande Gao)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 
Daga Birnin Sin

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

October 21, 2025
Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa
Daga Birnin Sin

Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa

October 21, 2025
Ci Gaban Kasar Sin Ya Shaida Cewa Yawan Jama’a Ba Dalili Ne Na Rashin Ci Gaba Ba
Daga Birnin Sin

Ci Gaban Kasar Sin Ya Shaida Cewa Yawan Jama’a Ba Dalili Ne Na Rashin Ci Gaba Ba

October 21, 2025
Next Post
Kwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Cape Verde Da Ci 5-0

Kwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Cape Verde Da Ci 5-0

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

October 21, 2025
Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa

Sin Ta Kammala Ginin Cibiyar Adana Bayanai Mai Amfani Da Karfin Iska A Karkashin Ruwa

October 21, 2025
Aikin Jinya Kyauta: Gwamnatin Zamfara Ta Kammala Zagaye Na 10 Na Kula Da Marasa Lafiya 3,447

Aikin Jinya Kyauta: Gwamnatin Zamfara Ta Kammala Zagaye Na 10 Na Kula Da Marasa Lafiya 3,447

October 21, 2025
Ci Gaban Kasar Sin Ya Shaida Cewa Yawan Jama’a Ba Dalili Ne Na Rashin Ci Gaba Ba

Ci Gaban Kasar Sin Ya Shaida Cewa Yawan Jama’a Ba Dalili Ne Na Rashin Ci Gaba Ba

October 21, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Gwamna Yusuf Ya Buƙaci Hukumar NBC Da Ta Sa Ido Kan Gidajen Rediyo Da Talabijin Na Yanar Gizo

October 21, 2025
Me Aka Gano Kan Makomar Tattalin Arzikin Kasar Sin Daga Karuwar 5.2% Na Tattalin Arzikinta?

Me Aka Gano Kan Makomar Tattalin Arzikin Kasar Sin Daga Karuwar 5.2% Na Tattalin Arzikinta?

October 21, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisa Ta Tabbatar Da Yusuf A Matsayin Sabon Shugaban NPC, Wasu 2 A Matsayin Kwamishinoni

October 21, 2025
Jirgin Kasa Mafi Saurin Gudu A Duniya Ya Fara Zirga-Zirgar Gwaji A Sin

Jirgin Kasa Mafi Saurin Gudu A Duniya Ya Fara Zirga-Zirgar Gwaji A Sin

October 21, 2025
Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

Ma’aikatan Manyan Makarantu Na Kaduna Sun Dakatar Da Yajin Aiki Yayin Da Gwamna Sani Ya Amince Da Sabon Tsarin Albashi

October 21, 2025
Jami’an Kasashen Afrika Na Koyon Dabarar Yaki Da Talauci Ta Sin A Jihar Ningxia

Jami’an Kasashen Afrika Na Koyon Dabarar Yaki Da Talauci Ta Sin A Jihar Ningxia

October 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.