• English
  • Business News
Tuesday, June 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shin An Dauki Darasi Daga Harin 9·11?

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Darasi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayin da ake cika shekaru 22 da harin ranar 11 ga watan Satumban 2001, har yanzu zukata na kona duba da dimbin asarar rayuka da dukiyoyi da aka samu a wannan rana da ba za a manta da ita a tarihi ba. 

Babu wani mai hankali da zai goyi bayan rashin imanin da aka aikata a wannan rana, amma kuma, bai zama wata dama ta farwa mutanen da ba su-ji-ba-su gani-ba. Idan ba a manta ba, dalilin wannan hari ne Amurka ta girke dakarunta tare da mamaye kasar Afghanistan a watan Oktoban 2001. Sai dai, maimakon dakile kungiyar mayakan da take zargi da kaddamar da wadancan munanan hare-hare, illar da ta haifar cikin shekaru 20 da ta shafe tana yaki a kasar ya shafe duk wani dalili da take ikirarinta na da shi.

  • Sinawa Mazauna Morocco Sun Tattara Kudaden Tallafi

Yaki da ta’addanci abu ne mai kyau da kowa yake goyon baya, sai dai nuna fin karfi kan marasa karfi, cin zali ne, kuma shi ma wani nau’i ne na ta’addanci. Matakin Amurka ya haifar da mummunar asara maimakon gyara, haka kuma ita kanta ba ta tsira daga jin radadin abun da ta yi ba.

Na kan yi mamakin yadda Amurka ta keta dokokin kasa da kasa da cikakken ’yancin Afghanistan da sunan yaki da ta’addanci, amma take ganin baiken kasar Sin da bata mata suna don ta yaki ta’addanci da kare cikakken ’yanci da ikonta ta hanyoyi mafi dacewa, kuma bisa doka da suka haifar da nasarorin da Amurka ba ta samu ba cikin shekaru 20 da ta yi tana yaki da Taliban.

Da alama har yanzu, Amurka ba ta farga ta dauki darasi ba, bayan shafe shekaru 20 tana yaki, yanzu ’yan Taliban din ne ke mulkin kasar Afghanistan, shin wani alfanu Amurka ta samu? Makudan kudin da ta zuba wajen yaki da Afghanistan sun isa su aiwatar da manyan ayyukan ci gaban al’umma da inganta karfinta na kare kanta. Amma maimakon mayar da hankali kan raya kanta, ta ci gaba da tsoma baki cikin harkokin gidan kasashe masu cikakken ’yanci da ingiza yaki da rikice-rikice a sassan duniya. (Fa’iza Mustapha)

Labarai Masu Nasaba

An Gudanar Da Bikin Mu’amalar Jama’a Da Al’adu A Tsakanin Sin Da Tsakiyar Asiya A Astana

Masu Karanta Adabin Shafin Intanet Na Sin Sun Kai Miliyan 575


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yawan Jirgin Saman Fasinja Samfurin C919 Da Aka Yi Oda Ya Kai 1061

Next Post

Bamu Da Sha’awar Daukar El Ghazi A Yanzu – Manchester United

Related

An Gudanar Da Bikin Mu’amalar Jama’a Da Al’adu A Tsakanin Sin Da Tsakiyar Asiya A Astana
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Bikin Mu’amalar Jama’a Da Al’adu A Tsakanin Sin Da Tsakiyar Asiya A Astana

13 minutes ago
Masu Karanta Adabin Shafin Intanet Na Sin Sun Kai Miliyan 575
Daga Birnin Sin

Masu Karanta Adabin Shafin Intanet Na Sin Sun Kai Miliyan 575

2 hours ago
Sin Ta Fara Aiwatar Da Matakin Soke Haraji Kan Kayayyakin Kasashen Afirka 53
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fara Aiwatar Da Matakin Soke Haraji Kan Kayayyakin Kasashen Afirka 53

2 hours ago
Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu

4 hours ago
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu
Daga Birnin Sin

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

20 hours ago
Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda
Daga Birnin Sin

Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

20 hours ago
Next Post
El Ghazi

Bamu Da Sha'awar Daukar El Ghazi A Yanzu - Manchester United

LABARAI MASU NASABA

An Gudanar Da Bikin Mu’amalar Jama’a Da Al’adu A Tsakanin Sin Da Tsakiyar Asiya A Astana

An Gudanar Da Bikin Mu’amalar Jama’a Da Al’adu A Tsakanin Sin Da Tsakiyar Asiya A Astana

June 17, 2025
Kaftin Din Super Eagles, Ahmed Musa Ya Bukaci A Gaggauta Kawo Karshen Kashe-kashen Rayuka A Benuwe

Kaftin Din Super Eagles, Ahmed Musa Ya Bukaci A Gaggauta Kawo Karshen Kashe-kashen Rayuka A Benuwe

June 17, 2025
Masu Karanta Adabin Shafin Intanet Na Sin Sun Kai Miliyan 575

Masu Karanta Adabin Shafin Intanet Na Sin Sun Kai Miliyan 575

June 17, 2025
Sin Ta Fara Aiwatar Da Matakin Soke Haraji Kan Kayayyakin Kasashen Afirka 53

Sin Ta Fara Aiwatar Da Matakin Soke Haraji Kan Kayayyakin Kasashen Afirka 53

June 17, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

2025 UTME: Cibiyoyin Zana Jarabawar 11 Na Fuskantar Barazanar Dakatarwa – JAMB

June 17, 2025
Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu

Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu

June 17, 2025
Daga Taklimakan Zuwa Sahara: Karin Abubuwan Al’ajabi Na Faruwa Bisa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Yaki Da Kwararar Hamada

Daga Taklimakan Zuwa Sahara: Karin Abubuwan Al’ajabi Na Faruwa Bisa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Yaki Da Kwararar Hamada

June 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 4 Da Manoma A Katsina

‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 4 Da Manoma A Katsina

June 17, 2025
Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran

Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran

June 17, 2025
Sirikin Buhari Ya Fice Daga Jam’iyyar APC A Kaduna

Dalilin Mara Wa Tinubu Baya Ba Tare da Ambaton Shettima Ba – Shugaban APC Na Arewa Maso Gabas

June 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.