• English
  • Business News
Friday, August 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shirin NG-CARES: Gwamna Lawal Ya Tallafawa Mutane 44,000 Da Fiye Da Naira Biliyan 4 

by Sulaiman
9 months ago
in Labarai
0
Shirin NG-CARES: Gwamna Lawal Ya Tallafawa Mutane 44,000 Da Fiye Da Naira Biliyan 4 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya ƙaddamar da rabon kuɗaɗe don tallafa wa masu ƙaramin ƙarfi a jihar.

 

Rabon kuɗaɗen wani ɓangare ne na Farfaɗo da Ayyukan Tattalin Arziki da suka durƙushe a sanadiyyar COVID-19 na ‘NG-CARES’, wanda aka gudanar a ɗakin taro na Garba Nadama, Sakatariyar JB Yakubu a Gusau.

  • Babu Wanda Zai Ci Nasara Daga Ayyukan Lalata Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Duniya
  • Shehu Sani Ya Ƙalubalanci Sarki Sanusi II Kan Maganar ‘Mari’

Shirin kyautata jin daɗin jama’ar ya shafi masu ƙaramin ƙarfi 44,000 a faɗin ƙananan hukumomi 14 a wani ɓangare na shirin Gwamnatin Jihar Zamfara.

 

Labarai Masu Nasaba

Manyan Jami’ai A Ma’aikatar Tsaro Ta Cikin Gida Za Su Ci Gaba Da Karɓar Albashi Har Ƙarshen Rayuwa

Shugaban NPA, Dantsoho Ya Zama Mataimakin Shugaban Kungiyar Tashoshin Ruwa Ta Duniya

A yayin ƙaddamar da shirin miƙa tallafin, Gwamna Lawal ya bayyana cewa za a raba Naira Miliyan 4,964,000,000 ga masu ƙaramin ƙarfi a matsayin waɗanda za su amfana.

 

Gwamnan ya jaddada cewa, ta hanyar ƙaddanar da shirin kyaitata jin daɗin jama’a, jihar Zamfara ta samu ci gaba mai ma’ana, inda sama da mutane miliyan 1.1 suka ci gajiyar shirin a sassa daban-daban.

 

“Waɗannan nasarorin sun samu ne daga Hukumar Cigaban Al’umma tamu, Fadama III Project, da ma’aikatar kasuwanci da dai sauransu.

 

“Shirin ya ba da sakamakonbda ake so, kuma an yi shi cikin tsari, tare da samun kusan Naira biliyan 64 a cikin zagaye uku. Wannan nasara ce ta sa jiharmu ta samu karbuwa a matakin ƙasa.

 

“Na ratsa ɗaukacin ƙananan hukumomi 14 na jihar domin ƙaddamar da shirin Farfaɗo da Tattalin Arziki na COVID-19 a ƙarƙashin ƙungiyar FADAMA III tsakanin watan Janairu zuwa Fabrairu 2024. Mun tabbatar da cewa ba a bar wata al’umma a baya ba; wannan yunƙurin da aka yi ya ba da gudunmawa sosai wajen ganin jiharmu ta samu gagarumar kima a idon Bankin Duniya saboda bajintar da muka yi wajen aiwatar da shirin.”

 

Bugu da ƙari, Gwamna Lawal ya jaddada cewa bangaren miƙa kufi na shirin yana da nau’i huɗu. “Na farko shi ne tsarin samar da ayyukan yi ga al’umma, wanda duk wanda ya ci gajiyar shirin zai riƙa karbar Naira 20,000 duk wata a tsawon shekara ɗaya.

 

“Domin tabbatar da daidaito, kashi 60 na wannan kason an ware shi ne ga mata, yayin da sauran kashi 40 na maza ne.

 

“Kashi 60 ɗin na mata zai shafi matan da mazansu suka mutu, waɗanda aka kashe, da kuma ma’aikatan asibitin sa kai waɗanda ke hidima ba tare da albashi ba.

 

“Yayin da ake amfani da rajistar zamantakewa, sarakunanmu masu daraja za su taka muhimmiyar rawa wajen zaƙulo wafanda suka cancanta daga al’ummominsu.

 

“Kashi na biyu kuma shi ne na ‘Social Transfers’, inda za a riƙa bayar da Naira 10,000 duk wata na tsawon shekara faɗa ga bangaren nakasassu, marasa lafiya da kuma tsofaffi.

 

“Wannan tallafin an yi niyya ne don sauƙaƙe nauyi a kan waɗanda ke fuskantar ƙalubale yau da kullum da kuma tabbatar da cewa za su iya rayuwa cikin mutunci da kwanciyar hankali.

 

“Tallafin Rayuwa na biyan Naira 150,000 zai dunfari masu ƙananan sana’o’i ne.

 

“An yi la’akari daidai wa daida ga maza da mata, wanda ake so ya ƙara bunƙasa sa’o’in al’umma. Tun daga samarwa zuwa sayarwa, wannan yunƙuri na da niyyar farfaɗo da ƙananan sana’o’i da haifar da tasirin ci gaban tattalin arziki a cikin al’ummominmu.

 

“Hakazalika, tallafin Naira 50,000 wnada za a biya a lokaci ɗaya zai shafi ƙungiyoyin da aka yi niyya, waɗanda suka haɗa da ’Yan Agaji, gidajen mata, da kuma malamai na Makarantun Allo da Islamiyya. An tsara wannan matakin ne don ƙarfafa sassa daban-daban na jama’a da kuma ƙarfafa tushen tattalin arzikin yankinmu.”

 

Gwamnan ya yaba wa kwamitin gudanarwa na NG-CARES da sassan aiwatarwa bisa jajircewarsu wajen ganin an samu sakamakon da ake buƙata.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Taron “1+10” Na Gaggauta Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa

Next Post

NEMA Ta Bayar Da Tallafin Kayan Agaji Ga Wadanda Harin ‘Yan Bindiga Ya Shafa A Zamfara

Related

Manyan Jami’ai A Ma’aikatar Tsaro Ta Cikin Gida Za Su Ci Gaba Da Karɓar Albashi Har Ƙarshen Rayuwa
Labarai

Manyan Jami’ai A Ma’aikatar Tsaro Ta Cikin Gida Za Su Ci Gaba Da Karɓar Albashi Har Ƙarshen Rayuwa

1 hour ago
Shugaban NPA, Dantsoho Ya Zama Mataimakin Shugaban Kungiyar Tashoshin Ruwa Ta Duniya
Labarai

Shugaban NPA, Dantsoho Ya Zama Mataimakin Shugaban Kungiyar Tashoshin Ruwa Ta Duniya

2 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 

4 hours ago
Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna
Labarai

Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

5 hours ago
Gwamnan Kebbi Ya Naɗa Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 
Manyan Labarai

Gwamnan Kebbi Ya Naɗa Sanusi Mika’ilu Sami A Matsayin Sabon Sarkin Zuru 

6 hours ago
Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin Kuɗin Fansho
Manyan Labarai

Gwamnatin Bauchi Ta Amince Da N32,000 A Matsayin Mafi Karancin Kuɗin Fansho

7 hours ago
Next Post
NEMA Ta Bayar Da Tallafin Kayan Agaji Ga Wadanda Harin ‘Yan Bindiga Ya Shafa A Zamfara

NEMA Ta Bayar Da Tallafin Kayan Agaji Ga Wadanda Harin ‘Yan Bindiga Ya Shafa A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Me Ya Sa Wasu Kafofin Watsa Labarun Japan Suke Kokarin Musanta Kisan Kiyashin Nanjing?

Me Ya Sa Wasu Kafofin Watsa Labarun Japan Suke Kokarin Musanta Kisan Kiyashin Nanjing?

August 28, 2025
Manyan Jami’ai A Ma’aikatar Tsaro Ta Cikin Gida Za Su Ci Gaba Da Karɓar Albashi Har Ƙarshen Rayuwa

Manyan Jami’ai A Ma’aikatar Tsaro Ta Cikin Gida Za Su Ci Gaba Da Karɓar Albashi Har Ƙarshen Rayuwa

August 28, 2025
Baki Kusan 50 Daga Kasashe 30 Na Turai Za Su Halarci Bikin Tunawa Da Nasarar Yakin Turjiyar Sinawa Kan Zaluncin Japanawa

Baki Kusan 50 Daga Kasashe 30 Na Turai Za Su Halarci Bikin Tunawa Da Nasarar Yakin Turjiyar Sinawa Kan Zaluncin Japanawa

August 28, 2025
Shugaban NPA, Dantsoho Ya Zama Mataimakin Shugaban Kungiyar Tashoshin Ruwa Ta Duniya

Shugaban NPA, Dantsoho Ya Zama Mataimakin Shugaban Kungiyar Tashoshin Ruwa Ta Duniya

August 28, 2025
An Bude Bikin Nune-Nune Na Masana’antar Manyan Bayanai Ta Big Data A Kudu Maso Yammacin Sin

An Bude Bikin Nune-Nune Na Masana’antar Manyan Bayanai Ta Big Data A Kudu Maso Yammacin Sin

August 28, 2025
AC Milan Ta Amince Da Biyan Yuro Miliyan 36 Domin Daukar Nkunku Daga Chelsea

AC Milan Ta Amince Da Biyan Yuro Miliyan 36 Domin Daukar Nkunku Daga Chelsea

August 28, 2025
Yawan Kayayyakin Da Sin Ta Shigo Da Su Daga Kasashe Masu Karancin Ci Gaba Na Afrika Ya Karu Da Kaso 10.2 Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Yawan Kayayyakin Da Sin Ta Shigo Da Su Daga Kasashe Masu Karancin Ci Gaba Na Afrika Ya Karu Da Kaso 10.2 Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

August 28, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 

Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 

August 28, 2025
Shugabannin Kasashe 26 Za Su Halarci Bikin Ranar Nasarar Yakin Turjiyar Sinawa A Ran 3 Ga Satumba

Shugabannin Kasashe 26 Za Su Halarci Bikin Ranar Nasarar Yakin Turjiyar Sinawa A Ran 3 Ga Satumba

August 28, 2025
Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

August 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.