• English
  • Business News
Wednesday, May 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaba Buhari Ya Je Kasar Spain Ziyarar Aiki

by Sulaiman
3 years ago
in Labarai
0
Shugaba Buhari Ya Je Kasar Spain Ziyarar Aiki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari a ranar Talata ya tashi daga birnin tarayyar Nijeriya zuwa Madrid da ke kasar Spain domin amsa gayyatar ziyarar aiki da shugaban Spanish, Pedro Sanched ya tura masa.

A cewar wata sanarwar da Kakakin Shugaban Kasa, Femi Adesina ya fitar, ya ce, a ziyarar, shugaban zai gana da manyan Kasar daban-daban, ciki har da ganawa da Sarki Felipe VI.

  • APC Ta Gamsu Da Bayanan Da Tinubu Ya Bayar A Gaban Kwamatin Tantance ‘Yan Takara

A cewar sanarwar, Shugabannin kasashen biyu za su tattauna muhimman batutuwa da suka shafi cigaban kasar su da ake sa ran zai kai ga cimma wata yarjejeniyar fahimtar juna (MoU) da zai kai ga kara inganta kyakkyawar alaka a tsakanin kasashen biyu.

Daga cikin bangarorin da za su Sanya hannun sun hada da musayar wadanda aka yanke wa hukunci bisa wani laifi, Harkokin da suka shafi al’adu, hadin kai wajen yaki da ta’addanci, tare da batutuwan da suka shafi lamuran diflomasiyya, zuba jari da kasuwanci, sufuri, kiwon lafiya da bunkasa harkokin wasanni.

Sannan, Buhari zai kasance babban bako a taron kungiyar kasuwanci kuma zai yi magana da wasu jami’an kasar Spanish kan harkokin da suka shafi bunkasa kasuwanci da masana’antu.

Labarai Masu Nasaba

Kotu Ta Ci Tarar  El-Rufai Miliyan 900 Saboda Wani Laifi Da Ya Yi A 2019

Sojoji Sun Harbe Wani Ɗan Bindiga, Sun Ƙwato Makamai Bayan Artabu A Taraba

Jami’an da suka mara wa Buhari baya a wannan ziyarar sun hada da ministan harkokin waje, Geoffrey Onyeama; ministan Shari’a, Abubakar Malami (SAN); ministan kasuwanci da masana’antu, Otunba Adeniyi Adebayo; ministan yada labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed; ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola; ministan wasanni da matasa, Sunday Dare; da kuma karamin ministan lafiya, Olorunnimbe Mamora.

Saura sun hada da: Mai baiwa Shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Maj-Gen Babagana Monguno (rtd); daraktan hukumar (NIA), Amb. Ahmed Rufa’i Abubakar; da shugaban hukumar kula da harkokin mazauna kasashen waje (NiDCOM), Hon. Abike Dabiri-Erewa.

Ana sa ran shugaba Buhari zai dawo Nijeriya a ranar Juma’a 3 ga watan June.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rikicin Yelwa: Gwamnan Bauchi Ya Gargadi Masu Kokarin Janyo Tashin Hankali A Jihar

Next Post

Tikitin Shugaban Kasa Na APC: Abin Da Buhari Ya Fada Wa Gwamnoni A Taronsu Na Yau

Related

Kotu Ta Ci Tarar  El-Rufai Miliyan 900 Saboda Wani Laifi Da Ya Yi A 2019
Manyan Labarai

Kotu Ta Ci Tarar  El-Rufai Miliyan 900 Saboda Wani Laifi Da Ya Yi A 2019

20 minutes ago
Sojoji
Labarai

Sojoji Sun Harbe Wani Ɗan Bindiga, Sun Ƙwato Makamai Bayan Artabu A Taraba

11 hours ago
Wata Hajiya ‘Yar Nijeriya Mai Shekaru 75 Ta Rasu A Saudiyya Yayin Aikin Hajji
Labarai

Wata Hajiya ‘Yar Nijeriya Mai Shekaru 75 Ta Rasu A Saudiyya Yayin Aikin Hajji

12 hours ago
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Kisan Wata Matar Aure, ‘Yar shekara 22 A Kano

14 hours ago
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama A Wani Sabon Hari Da Suka Kai Sansanin Sojoji A Borno
Labarai

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama A Wani Sabon Hari Da Suka Kai Sansanin Sojoji A Borno

15 hours ago
Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Amso Bashin $21.5bn Da ₦757.9bn

17 hours ago
Next Post
Tikitin Shugaban Kasa Na APC: Abin Da Buhari Ya Fada Wa Gwamnoni A Taronsu Na Yau

Tikitin Shugaban Kasa Na APC: Abin Da Buhari Ya Fada Wa Gwamnoni A Taronsu Na Yau

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Ci Tarar  El-Rufai Miliyan 900 Saboda Wani Laifi Da Ya Yi A 2019

Kotu Ta Ci Tarar  El-Rufai Miliyan 900 Saboda Wani Laifi Da Ya Yi A 2019

May 28, 2025
An Gudanar Da Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC Karo Na Farko

An Gudanar Da Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC Karo Na Farko

May 27, 2025
Sojoji

Sojoji Sun Harbe Wani Ɗan Bindiga, Sun Ƙwato Makamai Bayan Artabu A Taraba

May 27, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Jakadun Kasashen Afirka

Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Jakadun Kasashen Afirka

May 27, 2025
Sin Za Ta Kara Zurfafa Dunkule Rawar Yankunan Raya Tattalin Arziki Da Fasahohi A Fannin Janyo Jarin Waje

Sin Za Ta Kara Zurfafa Dunkule Rawar Yankunan Raya Tattalin Arziki Da Fasahohi A Fannin Janyo Jarin Waje

May 27, 2025
Yamal Ya Saka Hannu A Sabon Kwantiragin Shekaru 6 A Barcelona 

Yamal Ya Saka Hannu A Sabon Kwantiragin Shekaru 6 A Barcelona 

May 27, 2025
Muhammad Salah: Gwarzon Afirka A Firimiyar Ingila

Ina Fatan Cigaba Da Taka Leda Har Zuwa Lokacin da Zan Cika Shekara 40 A Duniya – Salah

May 27, 2025
Wata Hajiya ‘Yar Nijeriya Mai Shekaru 75 Ta Rasu A Saudiyya Yayin Aikin Hajji

Wata Hajiya ‘Yar Nijeriya Mai Shekaru 75 Ta Rasu A Saudiyya Yayin Aikin Hajji

May 27, 2025
Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Nuna Misali Na Bude Kofa Da Raya Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da ASEAN Da GCC

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Nuna Misali Na Bude Kofa Da Raya Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da ASEAN Da GCC

May 27, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Kisan Wata Matar Aure, ‘Yar shekara 22 A Kano

May 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.