Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai yi jawabi ga ‘Yan Nijeriya a ranar Litinin, 31 ga Yuli, 2023 da karfe 7 na yamma.
An umurci gidajen Talabijin da gidajen rediyo da sauran kafafen yada labarai na zamani da su rika yada a shirye-shiryensu.
Mai bawa shugaban kasa shawara na kan yada labarai, Dele Alake, ne ya bayyana haka cikin wata sanarwa d aka fitar ranar Lahadi 30 ga Yuli, 2023.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp