• English
  • Business News
Sunday, October 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugaban Syria: Manyan Tsare-tsare Uku Na duniya Su Ne Jagororin Sabuwar Duniya

by CGTN Hausa
2 years ago
Syria

Daga ranar 21 zuwa 26 ga watan Satumba ne, shugaban kasar Syria Bashar al-Assad ya halarci bikin bude gasar wasannin motsa jiki ta Asiya dake gudana a birnin Hangzhou na kasar Sin. Wannan ita ce ziyara ta biyu da shugaba Bashar ya kawo Sin, tun bayan kusan shekaru 20.

A yayin wata zantawa da ya yi cikin shirin tattaunawa da shugabanni, na babban rukunin gidan rediyo da talabijin na kasar Sin(CMG), ya ce, kasar Sin ta samu ci gaba cikin sauri. A da ana kiran kasar Sin da “masana’antar duniya” ko kuma “masana’antar kayayyaki ta duniya,” amma yanzu muna iya cewa, kasar Sin ita ce “masana’antar kirkire-kirkire ta duniya”.

  • Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska
  • Kasar Sin Za Ta Kaddamar Da Binciken Duniyar Wata Mai Zuwa A Tsakanin Shekarar 2024

Shugaba Bashar ya jaddada cewa, ko da yake ci gaba da sauye-sauye na da matukar muhimmanci, amma yadda kasar Sin ta ke martaba ka’idoji daya shi ne ya fi muhimmanci. “Ko da ya ke ci gaba da sauye-sauye na iya haifar da wasu illoli, al’adun kasar Sin ba su sauya ba, kuma an san jama’ar kasar Sin da himma ga kasa, da al’umma, kuma al’adu ba su canza ba, wannan ita ce babbar nasara.”

A wannan bazarar, yankin Gabas ta Tsakiya ya samu “guguwar sulhu”. Baya ga komawar Syria cikin kungiyar kasashen Larabawa, bisa shiga tsakani na kasar Sin, kasashen Saudiyya da Iran sun sanar da dawo da huldar jakadanci a tsakaninsu. Dangane da wannan batu, shugaba Bashar ya bayyana cewa, an shafe sama da shekaru 40 ana rikici tsakanin kasashen Saudiyya da Iran a yankin, hakan ya faru ne sakamakon tsarin diflomasiyya na kasashen yamma, musamman salon diflomasiyyar kasar Amurka.

Kasar Amurka na haifar da matsaloli a tsakanin kasashe da dama, sannan ta kwace musu albarkatu domin amfanin kanta. Sanarwar da kasar Sin ta yi na yin sulhu tsakanin kasashen Saudiyya da Iran na nufin cewa, kasar Sin tana daukar matakai na zahiri, ba maganar fatar baki ko farfaganda kamar kasashen yammacin duniya ba, a maimakon haka, tana daukar matakai na siyasa na hakika da kuma samun sakamako.

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20

Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin

Shugaba Bashar ya kuma cewa, muna fatan kasar Sin za ta ci gaba da taka rawa a siyasance, kuma kamar yadda muka gani, za ta kara taka muhimmiyar rawa, wadda ke da alaka da kudurorin da shugaba Xi Jinping ya gabatar, ciki har da shawarar samar da tsaro a duniya. Mun yi imanin cewa, wadannan tsare-tsare su ne ka’idodin sabuwar duniya.(Mai fassara: Ibrahim)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20

October 19, 2025
Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin

October 19, 2025
Tie Ning Ta Halarci Bikin Bude Taron Karawa Juna Sani Na ‘Yan Majalisun Dokokin Kasashen Afirka
Daga Birnin Sin

Tie Ning Ta Halarci Bikin Bude Taron Karawa Juna Sani Na ‘Yan Majalisun Dokokin Kasashen Afirka

October 19, 2025
Next Post
Hangzhou

Birnin Hangzhou Ya Samu Karuwar Masu Yawon Bude Ido Albarkacin Gasar Wasanni Ta Asiya Dake Gudana

LABARAI MASU NASABA

Kano Derby: Barau FC Ta Doke Kano Pillars A Karon Farko A Tarihin Gamuwarsu

Kano Derby: Barau FC Ta Doke Kano Pillars A Karon Farko A Tarihin Gamuwarsu

October 19, 2025
Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20

Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20

October 19, 2025
Arewa Ta Samu Kashi 56% Na Muƙaman Gwamnatin Tinubu — Shugaban FCC

Arewa Ta Samu Kashi 56% Na Muƙaman Gwamnatin Tinubu — Shugaban FCC

October 19, 2025
Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin

Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin

October 19, 2025
Ɗan Jarida Ibrahim Ɗan’uwa Rano Ya Shaƙi Iskar Ƴanci Bayan Tsare Shi

Ɗan Jarida Ibrahim Ɗan’uwa Rano Ya Shaƙi Iskar Ƴanci Bayan Tsare Shi

October 19, 2025
Tie Ning Ta Halarci Bikin Bude Taron Karawa Juna Sani Na ‘Yan Majalisun Dokokin Kasashen Afirka

Tie Ning Ta Halarci Bikin Bude Taron Karawa Juna Sani Na ‘Yan Majalisun Dokokin Kasashen Afirka

October 19, 2025
Ƴansanda Sun Kama Ɗan Jarida A Kano Bisa Zargin Ɓata Suna

Ƴansanda Sun Kama Ɗan Jarida A Kano Bisa Zargin Ɓata Suna

October 19, 2025
Amfanin Yawan Shan Ruwa Da Kuma Illolin Rashin Yawan Sha

Amfanin Yawan Shan Ruwa Da Kuma Illolin Rashin Yawan Sha

October 19, 2025
Xinjiang Ta Janyo Karin Jari A Rubu’i Uku Na Farkon Shekarar Nan

Xinjiang Ta Janyo Karin Jari A Rubu’i Uku Na Farkon Shekarar Nan

October 19, 2025
Yadda Shagwaɓa Kananan Yara Da Kudi Ke Shafar Tarbiyyarsu

Yadda Shagwaɓa Kananan Yara Da Kudi Ke Shafar Tarbiyyarsu

October 19, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.