• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shugabannin Sin Da Afrika Za Su Sake Haduwa A Beijing Domin Tattauna Makomar Huldarsu

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Shugabannin Sin Da Afrika Za Su Sake Haduwa A Beijing Domin Tattauna Makomar Huldarsu

A Shipping container is seen at the Lekki deep seaport before it was commission by Nigeria's President, Muhammadu Buhari, in Lagos, Nigeria, Monday, Jan. 23, 2023. Nigeria's President Muhammadu Buhari on Monday commissioned a Chinese-built and -funded $1.5 billion deep seaport in the commercial hub of Lagos with authorities optimistic the project would help grow the West African nation's ailing economy. (AP Photo/Sunday Alamba)

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Da safiyar yau Alhamis, ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, ya kira wani taron manema labarai a gefen taro na 2 na Majalisar Wakilan Jama’ar Kasar Sin karo na 14, inda ya amsa tambayoyin ’yan jarida game da manufofin Sin da dangantakarta da kasashen waje. 

Da aka tabo dangantakar Sin da Afrika, Wang Yi ya ce Sin da Afrika sun kasance ’yan uwan juna masu makoma ta bai daya. Kuma a matsayin babbar abokiyar huldar cinikayya ta nahiyar Afrika tsawon shekaru 15 a jere, nasarorin da huldar bangarorin biyu ta samu na kara habaka, lamarin dake kara kusancin zukatan al’ummominsu.

  • Sabuwar Cuta Ta Hallaka Mutane 30 A Gombe
  • Li Qiang: Kamata Ya Yi Yunnan Ya Yi Amfani Da Fifikonsa Don Shiga Cikin Tsarin Rayawa Da Daidaita Harkoki Baki Daya Tsakanin Yankuna 

Yanzu haka, dangantakar kasashe masu tawo da Sin da Afrika ke wakilta, tana yin gagarumin tasiri ga tarihin duniya. Ya ce kasashen Afrika sun shiga wani sabon yanayi, inda suka gane cewa tsare-tsaren da aka kakaba musu daga waje, ba su haifar musu da kwanciyar hankali ko wadata ba. Ya ce akwai bukatar nahiyar Afrika ta lalubo hanyar da ta dace da yanayin kasashenta da kuma tsara makomarta da take so da kanta. A cewarsa a wannan sabon yanayin na tarihi, kasar Sin za ta ci gaba da tsayawa da ’yan uwanta kasashen Afrika da mara wa nahiyar baya wajen tabbatar da ainihin ’yancinta, da taimaka mata inganta samun ci gaba bisa dogaro da kanta da kuma gaggauta tsarin zamanantar da nahiyar.

Wang Yi ya kara da cewa, a ko da yaushe, kasar Sin ta kasance mai adawa da nuna wariya ga nahiyar Afrika. Ya ce bayan irin dimbin ci gaba da dangantakar Sin da Afrika ta samu, yanzu wasu manyan kasashen duniya suna mayar da hankalinsu kan nahiyar Afrika, kuma Sin na maraba da hakan. Ya ce yana fatan dukkan bangarori, kamar Sin za su kara mayar da hankali kan nahiyar, da kara zuba mata jari da taimakawa ci gabanta. Haka kuma, suna maraba da shiga hadin gwiwa da karin kasashe bisa sharadin girmama dukkan bangarori.

A lokacin kaka na bana, za a gudanar da wani sabon taron koli na dandalin tattauna dangantakar Sin da Afrika a kasar Sin, inda shugabannin Sin da Afrika za su kara haduwa a Beijing bayan shekaru 6, domin tattauna makoma da tsare-tsaren ci gaban da na raya dangantakarsu da zurfafa musaya kan dabarun shugabanci. Game da hakan, ya ce ya yi imanin cewa, ta hanyar wannan taro, Sin da Afrika za su kara yaukaka dangantakarsu ta abota da zurfafa hadin kai da dangantaka da bude sabon babi na samun al’ummar nahiyar Afrika da Sin mai makoma ta bai daya. (Mai Fassarawa: Fa’iza Msutapha)

Labarai Masu Nasaba

Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sabuwar Cuta Ta Hallaka Mutane 30 A Gombe

Next Post

Sudan Ce Kasa Mafi Fama Da Yunwa A Afrika – MDD

Related

Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar
Daga Birnin Sin

Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

3 hours ago
Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta
Daga Birnin Sin

Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

4 hours ago
Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila
Daga Birnin Sin

Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

6 hours ago
Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

1 day ago
An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

1 day ago
Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana
Daga Birnin Sin

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

1 day ago
Next Post
Sudan Ce Kasa Mafi Fama Da Yunwa A Afrika – MDD

Sudan Ce Kasa Mafi Fama Da Yunwa A Afrika - MDD

LABARAI MASU NASABA

Sharrin Ƴan Adawa Ne, Gwamnati Ta Ƙaryata Labarin Cire SGF Akume 

Sharrin Ƴan Adawa Ne, Gwamnati Ta Ƙaryata Labarin Cire SGF Akume 

June 29, 2025
An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari

An Sauya Sunan Makarantar Wasanni Don Girmama Ƴan Kano Da Suka Yi Hatsari

June 29, 2025
Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

Babbar Mota Ta Afka Cikin Kasuwa A Taraba, Mutane Da Yawa Sun Mutu

June 29, 2025
Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

Shugaban Majalisar Dokokin Jama’ar Kasar Mexico: Tunanin Raya Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ga Dukkan Bil’adama Da Shugaba Xi Jinping Ya Gabatar Ya Kayatar

June 29, 2025
Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

Sin Na Adawa Da Duk Wata Yarjejeniyar Haraji Da Ka Iya Illata Moriyarta

June 29, 2025
2027: Ƴan Adawa Na Ƙara Ƙaimin Kawar Da Tinubu

2027: Ƴan Adawa Na Ƙara Ƙaimin Kawar Da Tinubu

June 29, 2025
Yadda Yaƙin Iran Da Isra’ila Zai Iya Shafar Zamantakewa Da Tattalin Arziƙin Nijeriya

Yadda Yaƙin Iran Da Isra’ila Zai Iya Shafar Zamantakewa Da Tattalin Arziƙin Nijeriya

June 29, 2025
Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

Ƙwallon Mata: Rivers United Ta Doke Nasarawa Amazons A Wasan Ƙarshe Na Kofin Shugaban Ƙasa

June 29, 2025
Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

Xi Ya Yi Kira Ga Mazauna Wani Kauye Dake Xizang Da Su Rike ‘Yan Uwantakar Kabila

June 29, 2025
Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

Zaben 2027 Yaƙi Ne Tsakanin Talakawa Da Masu Mulki – Sanata Kaita 

June 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.