Mataimakin firaministan kasar Sin Zhang Guoqing, ya ce Sin a shirye take, ta yi karin hadin gwiwa mai ma’ana, da cimma moriya tare da sauran kasashe a fannin kare ikon mallakar fasaha, ta yadda hakan zai amfani karin kasashe da al’ummun su.
Zhang ya bayyana hakan ne jiya Asabar, cikin jawabin da ya gabatar yayin bikin bude dandalin kasa da kasa na kungiyar kare ikon mallakar fasaha na shekarar nan ta 2024. (Mai fassara: Saminu Alhassan)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp