• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Ba Da Agajin Kayayyakin Aikin Jinya Ga Syria

by Sulaiman
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Ba Da Agajin Kayayyakin Aikin Jinya Ga Syria
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Yau Alhamis, an fara jigilar kayayyakin aikin jinya da za su biya bukatun mutane 5000 daga birnin Beijing na kasar Sin zuwa kasar Syria, wadanda suka kasance agajin jerin farko da kungiyar ba da agaji ta Red Cross ta kasar Sin ta samar wa yankunan kasar Syria, wadanda bala’in girgizar kasa ya ritsa da su.

Bayan barkewar mummunar girgizar kasa a kasashen Turkiye da Syria, a ranar Litinin da ta gabata, kungiyar Red Cross ta kasar Sin ta fara daukar matakai ba tare da wani jinkiri ba. Ta riga ta ba kungiyoyin Red Crescent na kasashen 2 tallafin kudi, inda kowaccensu ta samu dalar Amurka dubu 200. Haka zalika, kungiyar na ci gaba da lura da bukatun da ake samu a yankunan kasashen da Iftila’in ya ritsa da su, tare da samar da dauki gwargwadon karfinta.

Mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin, Mao Ning, ta gabatar da yadda kasarta take kokarin samar da tallafi ga kasashen Turkiyya da Siriya da iftila’in girgizar kasa mai karfin gaske ya shafa, inda ta ce, baya ga kudade da tallafin kaya, kasar na gaggauta aikin samar da tallafin abinci ga Siriya, ciki har da alkama ton 220 dake kan hanya, da kuma shinkafa da alkama sama da ton 3000 da za’a yi jigilarsu nan bada jimawa ba.

Mao ta ce, jim kadan bayan isarsu Turkiyya, ma’aikatan ceto na kasar Sin suka fara ayyukan ceto a birnin Antakya na jihar Hatay il inda bala’in ya fi yi wa muni, kuma bisa hadin-gwiwa da takwarorin su na kasar Turkiyya, sun ceto wata mata mai juna biyu daga baraguzan wani gini da sanyin safiyar yau Alhamis. Kana, da daren jiya Laraba, gwamnatin yankin Hong Kong na kasar Sin ita ma ta tura wata kungiya mai ma’aikatan ceto 59 zuwa Turkiyya don samar da taimako. Har ila yau, da safiyar yau Alhamis, an soma jigilar kayayyakin aikin jinya da za su biya bukatun mutane 5000 daga birnin Beijing na kasar Sin zuwa kasar Siriya, wadanda suka kasance agaji jerin farko da kungiyar bada agaji ta Red Cross ta kasar Sin ta samar wa yankunan kasar Siriya, wadanda bala’in girgizar kasa ya ritsa da su. Ma’aikatan ceto na kungiyar Red Cross ta kasar Sin su ma sun tafi Siriya. (Bello Wang, Murtala Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dan Takarar Gwamnan ZLP A Bauchi Ya Musanta Janye Takararsa

Next Post

2023: Kashi 90 Na Shirye-Shiryen Zabe Ya Kammala – INEC

Related

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

13 hours ago
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya
Daga Birnin Sin

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

14 hours ago
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

15 hours ago
Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Jagororin Kamfanonin Ketare Sun Nuna Gamsuwa Dangane Da Zuba Jari A Kasar Sin

16 hours ago
An Kammala Baje Kolin Hada-Hadar Cinikayyar Hidimomi Na Sin Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

An Kammala Baje Kolin Hada-Hadar Cinikayyar Hidimomi Na Sin Na Shekarar 2025

17 hours ago
Me Ya Sa Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Ta Samu Goyon Baya Daga Sassan Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Me Ya Sa Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Ta Samu Goyon Baya Daga Sassan Kasa Da Kasa

18 hours ago
Next Post
2023: Kashi 90 Na Shirye-Shiryen Zabe Ya Kammala – INEC

2023: Kashi 90 Na Shirye-Shiryen Zabe Ya Kammala - INEC

LABARAI MASU NASABA

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

September 15, 2025
Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

Mummunan Hatsarin Mota Ya Kashe Fasinjoji 17 A Zamfara

September 15, 2025
Barcelona Ta FarfaÉ—o Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

Barcelona Ta FarfaÉ—o Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff

September 15, 2025
Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

Tarihin Ƴan Majalisar Farko Kafin Da Kuma Zamanin Mulkin Mallaka (3)

September 14, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

Sin Da Amurka Sun Fara Gudanar Da Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Madrid

September 14, 2025
An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

An Gano Gawar Yarinyar da Ruwan Sama Ya Tafi Da ita A Zariya

September 14, 2025
Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

Kano Pillars Ta Samu Nasarar Farko A Gasar Firimiyar Nijeriya Ta Bana

September 14, 2025
Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

Za A Kaddamar Da Fim Mai Taken 731 A Sassan Duniya

September 14, 2025
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

September 14, 2025
Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

Kasar Sin Na Samarwa Duniya Damammaki A Fannin Hada-hadar Ba Da Hidima

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.