• English
  • Business News
Wednesday, October 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Fitar Da Kundi Mai Kunshe Da Matsayinta Dangane Da Kudurin MDD Mai Lamba 2758

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 hours ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Fitar Da Kundi Mai Kunshe Da Matsayinta Dangane Da Kudurin MDD Mai Lamba 2758
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Ci Gaban Sin Mai Inganci Ya Samar Da Damammaki Ga Duniya

Sin Ta Ciri Tuta A Fannin Kimiyya Da Fasaha

A yau Talata ne ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ta fitar da wani kundi mai kunshe da matsayin kasar dangane da kudurin MDD mai lamba 2758. Kundin ya bayyana cewa, a ranar 25 ga watan Oktoban shekarar 1971, da babban rinjaye taron MDD na 26 ya zartar da kuduri mai lamba 2758, wanda a cikinsa aka fayyace mayar da dukkanin hakkoki ga janhuriyar jama’ar kasar Sin, da amincewa da wakilan janhuriyar jama’ar kasar Sin a matsayin wakilan kasar Sin kadai a hukumomin MDD.

Wannan kundi ya kuma fayyace komai dalla-dalla, tare da warware batun wakilcin Sin, ciki har da batun yankin Taiwan, a dandalin MDD a mahanga ta siyasa, da shari’a, da matakan aiwatarwa. Kuma tabbas halasci, da inganci, da ikon mulkin kai na Sin ba zai taba sauyawa ba. (Mai fassara: Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Matatar Ɗangote Ta Zargi Ƙungiyar PENGASSAN Da Yi Wa Al’ummar Nijeriya Zagon Ƙasa

Next Post

Ci Gaban Sin Mai Inganci Ya Samar Da Damammaki Ga Duniya

Related

Ci Gaban Sin Mai Inganci Ya Samar Da Damammaki Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Ci Gaban Sin Mai Inganci Ya Samar Da Damammaki Ga Duniya

42 minutes ago
Sin Ta Ciri Tuta A Fannin Kimiyya Da Fasaha
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ciri Tuta A Fannin Kimiyya Da Fasaha

3 hours ago
Xi Ya Yi Kira Da A Kara Azamar Wanzar Da Zamanantarwa Irin Ta Sin
Daga Birnin Sin

Xi Ya Yi Kira Da A Kara Azamar Wanzar Da Zamanantarwa Irin Ta Sin

4 hours ago
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Tunawa Da Mazan Jiya
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Tunawa Da Mazan Jiya

4 hours ago
Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta
Daga Birnin Sin

Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

6 hours ago
Kasashen Sin Da Afrika Za Su Hada Kai A Bangaren Intanet
Daga Birnin Sin

Kasashen Sin Da Afrika Za Su Hada Kai A Bangaren Intanet

1 day ago
Next Post
Ci Gaban Sin Mai Inganci Ya Samar Da Damammaki Ga Duniya

Ci Gaban Sin Mai Inganci Ya Samar Da Damammaki Ga Duniya

LABARAI MASU NASABA

Ci Gaban Sin Mai Inganci Ya Samar Da Damammaki Ga Duniya

Ci Gaban Sin Mai Inganci Ya Samar Da Damammaki Ga Duniya

September 30, 2025
Sin Ta Fitar Da Kundi Mai Kunshe Da Matsayinta Dangane Da Kudurin MDD Mai Lamba 2758

Sin Ta Fitar Da Kundi Mai Kunshe Da Matsayinta Dangane Da Kudurin MDD Mai Lamba 2758

September 30, 2025
Matatar Ɗangote Ta Zargi Ƙungiyar PENGASSAN Da Yi Wa Al’ummar Nijeriya Zagon Ƙasa

Matatar Ɗangote Ta Zargi Ƙungiyar PENGASSAN Da Yi Wa Al’ummar Nijeriya Zagon Ƙasa

September 30, 2025
Sin Ta Ciri Tuta A Fannin Kimiyya Da Fasaha

Sin Ta Ciri Tuta A Fannin Kimiyya Da Fasaha

September 30, 2025
Obasanjo

Nijeriya Ba Ta Da Sarƙaƙiyar Jagoranci Idan Ta Samu Shugabanni Masu Gaskiya – Obasanjo 

September 30, 2025
Xi Ya Yi Kira Da A Kara Azamar Wanzar Da Zamanantarwa Irin Ta Sin

Xi Ya Yi Kira Da A Kara Azamar Wanzar Da Zamanantarwa Irin Ta Sin

September 30, 2025
Xi Jinping Ya Halarci Bikin Tunawa Da Mazan Jiya

Xi Jinping Ya Halarci Bikin Tunawa Da Mazan Jiya

September 30, 2025
Ruwa

Ma’aikatan Jinya Sun Yaba Wa Gwamnatin Kaduna Kan Aiwatar Da Sabon Tsarin Albashi

September 30, 2025
Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

Ya Kamata a Nace Ga Ka’idojin MDD Duk Da Kalubalen Da Ake Fuskanta

September 30, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Fara Biyan Ƙarin ₦32,000 Ga ‘Yan Fansho

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Biyan Ƙarin ₦32,000 Ga ‘Yan Fansho

September 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.