• English
  • Business News
Monday, September 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Samu Iska Mai Ni’ima Da Ruwa Mai Inganci A Rabin Farko Na Bana

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 month ago
in Daga Birnin Sin
0
Sin Ta Samu Iska Mai Ni’ima Da Ruwa Mai Inganci A Rabin Farko Na Bana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

Xi Jinping Ya Gana Da Narendra Modi 

Mai magana da yawun ma’aikatar kula da halittu da muhalli ta kasar Sin Pei Xiaofei, ya bayyana cewa, ingancin iska da ruwa a kasar Sin ya ci gaba da karuwa a rabin farko na shekarar shekarar 2025.

A yayin wani taron manema labarai da ya gudana a yau Litinin, Pei ya bayyana cewa, adadin kwanakin da aka samu iska mai ni’ima a biranen kasar Sin a matakin da ake so ko sama da haka ya kai kashi 83.8 cikin dari a tsakanin wannan lokaci, wanda ya karu da kashi 1 bisa dari idan aka kwatanta da na shekarar da ta gabata.

A halin da ake ciki kuma, adadin manyan tafkuna da ma’ajiyoyin ruwa da ake sa ido kan ingancin ruwa da ke kasa da matakin tantance lafiyarsa, watau Grade V, wanda yake mafi kankantar matakan tabbatar da ingancin ruwa mai hawa biyar na kasar, ya koma kashi 3.8 cikin dari, inda hakan ya nuna an samu raguwar kashi 0.5 cikin dari a wannan bangaren idan aka kwatanta da adadin na shekarar 2024. (Mai fassara: Abdulrazaq Yahuza Jere)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Za Ta Ba Da Tallafin Kula Da Yara A Fadin Kasar

Next Post

An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden

Related

Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa
Daga Birnin Sin

Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

1 hour ago
Xi Jinping Ya Gana Da Narendra Modi 
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Gana Da Narendra Modi 

20 hours ago
Xi Jinping Da Uwargidansa Peng Liyuan Sun Shirya Liyafar Maraba Da Baki Na Kasa Da Kasa Ga Mahalarta Taron SCO
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Da Uwargidansa Peng Liyuan Sun Shirya Liyafar Maraba Da Baki Na Kasa Da Kasa Ga Mahalarta Taron SCO

21 hours ago
Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Farfado Da Kasa Bisa Karfin Ruhin Turjiya Ga Zalunci
Daga Birnin Sin

Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Farfado Da Kasa Bisa Karfin Ruhin Turjiya Ga Zalunci

22 hours ago
Kasar Sin Ta Inganta Wuraren Tunawa Da Tarihi Don Bikin Samun Nasara Kan Zaluncin Japanawa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Inganta Wuraren Tunawa Da Tarihi Don Bikin Samun Nasara Kan Zaluncin Japanawa

23 hours ago
Jami’an Senegal Sun Yaba Da Ci Gaban Da Aka Samu Wajen Aiwatar Da Sakamakon Taron FOCAC Na Beijing
Daga Birnin Sin

Jami’an Senegal Sun Yaba Da Ci Gaban Da Aka Samu Wajen Aiwatar Da Sakamakon Taron FOCAC Na Beijing

23 hours ago
Next Post
An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden

An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Yi Adalci Ga Dukkan Yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

Tinubu Ya Yi Adalci Ga Dukkan Yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

September 1, 2025
Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Kasar Pakistan: Xi Jinping Shugaban Kasa Ne Mai Hangen Nesa

September 1, 2025
Ina Da Yaƙinin Tinubu Ne Zai Lashe Zaɓen 2027 — Wike

Ina Da Yaƙinin Tinubu Ne Zai Lashe Zaɓen 2027 — Wike

September 1, 2025
Gwamnan Neja Ya Kori Kwamishinoninsa Gaba Ɗaya

Gwamnan Neja Ya Kori Kwamishinoninsa Gaba Ɗaya

September 1, 2025
Ƴansanda Sun Gano Motocin Sata 2 A Adamawa

Ƴansanda Sun Gano Motocin Sata 2 A Adamawa

September 1, 2025
Girgizar Ƙasa Ta Kashe Sama da Mutune 600 A Afghanistan

Girgizar Ƙasa Ta Kashe Sama da Mutune 600 A Afghanistan

September 1, 2025
Isak Na Dab Da Zama Ɗan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya

Isak Na Dab Da Zama Ɗan Wasa Mafi Tsada A Tarihin Firimiya

September 1, 2025
Rashin Amincewa Da Tsarin Ƴan Kudancin Kaduna Ya Sa Suka Yi Min Mummunar Fassara – El-Rufai

Rashin Amincewa Da Tsarin Ƴan Kudancin Kaduna Ya Sa Suka Yi Min Mummunar Fassara – El-Rufai

September 1, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Shiri Da Ƴan Bindiga, Tana Ba Su Biliyoyi — El-Rufai

Gwamnatin Tarayya Na Shiri Da Ƴan Bindiga, Tana Ba Su Biliyoyi — El-Rufai

September 1, 2025
Ɗaukar Nauyin Ƴan Ta’addan Da Suka Farmake Mu A Kaduna Aka Yi – El-Rufai

Ɗaukar Nauyin Ƴan Ta’addan Da Suka Farmake Mu A Kaduna Aka Yi – El-Rufai

September 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.