• English
  • Business News
Saturday, October 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Ta Yi Matukar Takaici Da Matakin Da Amurka Ta Dauka Na Dakatar Da Kudurin Jin Kai A Gaza

by CGTN Hausa
2 years ago
Gaza

Mai Magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Mao Ning ta bayyana yayin ganawa da manema labarai na yau da kullum jiya Alhamis cewa, kasar Sin ta yi matukar takaicin yadda Amurka ta ki amincewa da kudurin kwamitin sulhu na MDD, wanda ya kai ga a dakatar da ayyukan jin kai a Gaza.

A ranar Laraba ne dai, kudurin da Brazil ta gabatar, ya samu goyon bayan kasashen kwamitin 12 daga cikin 15. Amurka, wacce ke da ikon hawa kujerar naki, ita ce mamba daya tilo da ta kada kuri’ar kin amincewa da kudurin, yayin da kasashen Birtaniya da Rasha suka kauracewa kada kuri’a.

  • Rikicin Gaza: Ana Ci Gaba Da Tir Da Kisan Fararen Hula A Harin Asibiti
  • Zaman Lafiya: MDD Ta Fara Yunkurin Samar Da Wani Sabon Tsari A Kaduna Da Katsina

Mao ta bukaci kwamitin sulhun da ya saurari kiran da kasashen Larabawa da al’ummar Palasdinu suka yi, da taka rawar da ta dace wajen ganin an tsagaita bude wuta, da kare fararen hula da kuma hana fadadar bala’in jin kai.

Sannan, jakadan kasar Sin na musamman kan harkokin Gabas ta Tsakiya ya jaddada shirin kasar Sin na taka muhimmiyar rawar da ta kamata wajen saukaka tankiyar dake tsakanin Falasdinu da Isra’ila, tare da ingiza tattaunawar zaman lafiya.

Zhai Jun ya bayyana haka ne yayin ziyararsa a yankin Gabas ta tsakiya.

LABARAI MASU NASABA

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

Jakadan ya kuma jaddada cewa, kasar Sin na bakin ciki da yanayin matsalar jin kai da aka shiga a yankin, haka kuma tana Allah wadai da dukkan ayyukan dake haifar da illa ga fararen hula tare da adawa da keta dokokin kasa da kasa.

Ya kuma bayyana cewa ainihin dalilin da ya haifar da yanayin da ake ciki shi ne, gazawa wajen kare halaltattun hakkokin Falasdinawa. (Ibrahim Yaya, Fa’iza Mustapha)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025
An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

October 25, 2025
Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025
Next Post
Sin Na Da Tashoshin 5G Miliyan 3.19

Sin Na Da Tashoshin 5G Miliyan 3.19

LABARAI MASU NASABA

Bankin Providus

October 25, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025

Hukumar NASENI

October 25, 2025
An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

October 25, 2025

Daɓid Adeyemi

October 25, 2025
Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025
Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

October 25, 2025
Kasar Sin Ta Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Na 15

Kasar Sin Ta Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Na 15

October 25, 2025
Gwarzon Mai Koyar Da Wasanni Na Shekarar 2025 Justine Madugu

Gwarzon Mai Koyar Da Wasanni Na Shekarar 2025 Justine Madugu

October 25, 2025
An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.