• English
  • Business News
Thursday, October 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Tana Kara Yin Kwaskwarima A Dukkan Fannoni Don Samar Da Sabuwar Dama Ga Duniya

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
Sin

An gudanar da cikakken zama na 3 na kwamitin kolin jam’iyyar Kwaminis ta Sin karo na 20, tun daga ranar 15 zuwa 18 ga wannan wata a nan birnin Beijing, inda aka zartas da kudurin kwamitin tsakiya na JKS, game da yadda za a zurfafa yin kwaskwarima, da sa kaimi ga zamanintarwa irin ta kasar Sin, wanda ke kunshe da shirye-shiryen da za a aiwatar a wannan fanni ta hanyar kimiyya, da tabbatar da abubuwan da za a yi gyare-gyare a kai, da kuma yadda za a yi kwaskwarima. 

Hakan na nuna yadda za a sa kaimi ga zamanintarwa irin ta kasar Sin yayin da aka kama sabon tafarki, kana ya shaidawa duniya imanin Sin kan yin kwaskwarima da samun moriya tare.

  • MDD Ta Nemi A Gaggauta Cimma Muradun Ci Gaba Mai Dorewa Don Cimma Burin 2030  
  • Bude Kofofin Kasar Sin Muhimmin Mataki Ne Na Ingiza Ci Gaba Da Wadatar Duniya

Wani sharhi game da hakan, ya nuna cewa taron ya zama muhimmin mataki na kasar Sin a fannin zurfafa yin kwaskwarima.

Bude kofa ga kasashen waje, alama ce ta zamanintarwa irin ta kasar Sin. Sin ta samu nasara kan manufofin sa kaimi ga yin kwaskwarima, da samun ci gaba ta hanyar bude kofa ga kasashen waje, kana ta samar wa duniya fasahohinta na raya tattalin arzikin duniya ta bude kofa.

A gun cikakken zaman na wannan karo, an gabatar da sabbin shirye-shiryen sa kaimi ga bude kofa ga kasashen waje zuwa sabon matsayi, wadanda suke shafar manufofin bude kofa bisa tsari, da yin kwaskwarima kan tsarin cinikin waje, da harkokin zuba jari daga ‘yan kasuwan ketare, da kuma zuba jari ga kasashen waje, da kyautata tsarin bude kofa a yankuna, da sa kaimi ga raya shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya mai inganci da dai sauransu.

LABARAI MASU NASABA

Sashen Cinikayyar Kamfanonin Sarrafa Hajoji Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso 4.7 Bisa Dari Cikin Watanni Tara Na Farkon Shekarar Nan

Nazarin CGTN: Jamaar Duniya Sun Yi Ammana Amurka Za Ta Fi Jin Jiki Daga Yakin Haraji 

Sassan kasa da kasa za su kara sanin cewa, Sin tana kara bude kofa ga kasashen waje, da kuma maraba da bangarorin kasa da kasa da su yi hadin gwiwa tare da Sin, a sakamakon samun bunkasuwar kasar Sin.

Kowace kasa na iya samun zamanintarwa ba lallai ta tsarin kasashen yammacin duniya kadai ba, wato dai sassan kasa da kasa na iya zabar hanyar da ta dace da yanayinsu.

Kasar Sin ta sa kaimi ga zamanintarwa irin ta kasar Sin, kuma hakan ta shaida sabon zabin kasashe masu tasowa wajen samun zamanintarwa, kana ta samar da fasahohinta bisa tsarin gurguzu ga dukkanin bil Adama. (Zainab Zhang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sashen Cinikayyar Kamfanonin Sarrafa Hajoji Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso 4.7 Bisa Dari Cikin Watanni Tara Na Farkon Shekarar Nan
Daga Birnin Sin

Sashen Cinikayyar Kamfanonin Sarrafa Hajoji Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso 4.7 Bisa Dari Cikin Watanni Tara Na Farkon Shekarar Nan

October 15, 2025
Nazarin CGTN: Jamaar Duniya Sun Yi Ammana Amurka Za Ta Fi Jin Jiki Daga Yakin Haraji 
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Jamaar Duniya Sun Yi Ammana Amurka Za Ta Fi Jin Jiki Daga Yakin Haraji 

October 15, 2025
Shugaban Zaunannen Kwamitin Majalisar Wakilan Jama’ar Sin Ya Gana Da Mukaddashin Shugaban Majalisar Dattawan Kasar Liberia
Daga Birnin Sin

Shugaban Zaunannen Kwamitin Majalisar Wakilan Jama’ar Sin Ya Gana Da Mukaddashin Shugaban Majalisar Dattawan Kasar Liberia

October 15, 2025
Next Post
Tinubu Ya Isa Ghana Don Halartar Taron Kungiyar Tarayyar Afirka 

Tinubu Ya Isa Ghana Don Halartar Taron Kungiyar Tarayyar Afirka 

LABARAI MASU NASABA

Baba-Ahmed Ya Zargi El-Rufai Da APC Kan Haifar Da Rashin Tsaro Don Neman Mulki

Baba-Ahmed Ya Zargi El-Rufai Da APC Kan Haifar Da Rashin Tsaro Don Neman Mulki

October 16, 2025
Jami’an FRSC Sun Mayar Da N6.2m Da Suka Tsinta Bayan Aukuwar Hatsarin Mota A Katsina

Jami’an FRSC Sun Mayar Da N6.2m Da Suka Tsinta Bayan Aukuwar Hatsarin Mota A Katsina

October 16, 2025
An Kashe Mutum 13 A Wasu Sabbin Hare-Hare A Ƙauyukan Filato

An Kashe Mutum 13 A Wasu Sabbin Hare-Hare A Ƙauyukan Filato

October 16, 2025
Sauya Sheƙa: Diri Da Wasu Na Guje Wa Matsalolin Da Suka Ƙirƙiro – Dickson

Sauya Sheƙa: Diri Da Wasu Na Guje Wa Matsalolin Da Suka Ƙirƙiro – Dickson

October 16, 2025
Sashen Cinikayyar Kamfanonin Sarrafa Hajoji Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso 4.7 Bisa Dari Cikin Watanni Tara Na Farkon Shekarar Nan

Sashen Cinikayyar Kamfanonin Sarrafa Hajoji Na Sin Ya Bunkasa Da Kaso 4.7 Bisa Dari Cikin Watanni Tara Na Farkon Shekarar Nan

October 15, 2025
Kafafen Sada Zumunta Na Zamani Suna Taimakawa Wajen Ta’azzara Matsalar Tsaro A Arewa – Yari 

Kafafen Sada Zumunta Na Zamani Suna Taimakawa Wajen Ta’azzara Matsalar Tsaro A Arewa – Yari 

October 15, 2025
Nazarin CGTN: Jamaar Duniya Sun Yi Ammana Amurka Za Ta Fi Jin Jiki Daga Yakin Haraji 

Nazarin CGTN: Jamaar Duniya Sun Yi Ammana Amurka Za Ta Fi Jin Jiki Daga Yakin Haraji 

October 15, 2025
Kotu Ta Ɗaure Mai Horas Da ‘Yan Wasa Shekaru 8 Sakamakon Zargin Luwaɗi Da Ƙaramin Yaro A Kano

Kotu Ta Ɗaure Mai Horas Da ‘Yan Wasa Shekaru 8 Sakamakon Zargin Luwaɗi Da Ƙaramin Yaro A Kano

October 15, 2025
Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Ƙasar Madagascar

Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Ƙasar Madagascar

October 15, 2025
Shugaban Zaunannen Kwamitin Majalisar Wakilan Jama’ar Sin Ya Gana Da Mukaddashin Shugaban Majalisar Dattawan Kasar Liberia

Shugaban Zaunannen Kwamitin Majalisar Wakilan Jama’ar Sin Ya Gana Da Mukaddashin Shugaban Majalisar Dattawan Kasar Liberia

October 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.