• English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sin Tana Son Yin Aiki Tare Da Hukumar IAEA Don Tabbatar Da Shawarar Ci Gaban Duniya Da Shawarar Tsaron Duniya

byCGTN Hausa
1 year ago
Sin

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

An gudanar da taron kwamitin gudanarwa na Hukumar Kula da Makamashin Nukiliya ta Duniya, wato IAEA a takaice na watan Yuni a Vienna, fadar mulkin kasar Austria a ranar 3 ga wata. Mataimakin darektan hukumar kula da makamashin nukiliya ta kasar Sin Liu Jing, ya halarci taron tare da gabatar da jawabi, inda ya yi karin haske kan matsayin kasar Sin a dukkan fannoni. Kaza lika ya bayyana fatansa na amfani da damammakin cika shekaru 40 da shigar kasar Sin cikin hukumar IAEA, wajen hada hannu da hukumar kan tabbatar da shawarar raya kasa da kasa da shawarar tsaron kasa da kasa.

A cikin jawabinsa, Liu Jing ya yi nuni da cewa, kasar Sin tana mai da hankali sosai kan muhimmiyar rawar da makamashin nukiliya ke takawa wajen samar da ci gaba mai dorewa a duniya, kana tana tsayawa tsayin daka kan raya makamashin nukiliya cikin tsaro kuma bisa tsari, da kuma amfani da makamashin nukiliya a matsayin muhimmin zabi don kafa sabon tsarin makamashi da cimma burin kaiwa kololuwar fitar da hayakin Carbon zuwa shekarar 2030, da kuma kawar da illarsa zuwa shekarar 2060.

  • Sanata Yari Ya Samar Da Taki Ga Manoman Zamfara A Kan Naira 20,000
  • Sin Na Fatan EU Za Ta Kiyaye Cinikayya Cikin ‘Yanci Tare Da Yin Watsi Da Ba Da Kariya

Liu Jing ya bayyana cewa, kasar Sin na kara karfafa yin amfani da fasahar nukiliya don raya aikin gona, kuma karfin masana’antar likitanci dake amfani da nukiliya yana kara samun ci gaba cikin sauri. Baya ga haka, kasar Sin tana mai da hankali sosai kan batutuwan da suka shafi tsaron nukiliya, da inganta yanayin aiki da ingancin gina tashoshin nukiliya, da ma inganta matakan tsaro na cibiyoyin nukiliya da kayayyakin nukiliya, da kuma kara karfin yaki da ta’addanci mai nasaba da nukiliya.

Dangane da batun kwarara ruwan dagwalon nukiliya a cikin teku da kasar Japan ke yi, Liu Jing ya jaddada cewa, kamata ya yi hukumar IAEA ta kafa ingantaccen tsarin sa ido na kasa da kasa mai zaman kansa na dogon lokaci, domin tabbatar da irin ayyukan da kasar Japan ke yi, ba zai kawo illa na dogon lokaci ga yanayin ruwa da lafiyar dan adam ba. (Bilkisu Xin)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?
Daga Birnin Sin

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
Next Post
Firaministan Pakistan: Dangantakar Da Ke Tsakanin Pakistan Da Sin Ba Za Ta Wargaje Ba

Firaministan Pakistan: Dangantakar Da Ke Tsakanin Pakistan Da Sin Ba Za Ta Wargaje Ba

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version