• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sudan: Rukunin Farko Na Daliban Nijeriya Za Su Iso Gida A Ranar Juma’a

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
Sudan: Rukunin Farko Na Daliban Nijeriya Za Su Iso Gida A Ranar Juma’a
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ranar Juma’a ne ake sa ran rukunin farko na ‘yan Nijeriya da gwamnatin tarayya ta kwaso daga Sudan da ke fama da yakin basasa za su iso gida.

A wata sanarwa da ta fitar a Abuja ranar Alhamis, Abike Dabiri-Erewa, Shugabar Hukumar ‘yan Nijeriya mazauna kasashen waje (NiDCOM), ta bayyana cewa 13 daga cikin 40 da aka dauka haya don jigilar ‘yan Nijeriya daga Sudan sun tashi ne tun daga ranar Laraba, inda suka bi ta kan iyaka daga garin Aswan na kasar Masar inda duka ma’aikatan ofishin jakadancin da ke Masar da kuma babban daraktan hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa (NEMA) za su tarbi mutanen.

  • ‘Yan Bindiga Sun Sace Hakimi A Zamfara
  • Da Dumi-Dumi: NEC Ta Dakatar Da Cire Tallafin Man Fetur

Ta bayyana cewa an bai wa yara da mata fifiko.

Ta kuma tabbatar wa da ‘yan Nijeriya cewa duk wadanda ke kasar za a kwaso su.

“Jirgin Boeing 777 daga Airpeace zai tashi daga Legas da yammacin ranar Alhamis kuma zai yi jigilar rukunin farko zuwa gida a ranar Juma’a,” in ji ta.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

Dabiri-Erewa a baya ta ce an shawo kan matsalar ‘yan gudun hijirar da ke kan hanyarsu ta zuwa Masar kamar yadda aka gani a wani faifan bidiyo.

Ta ce baya ga dimbin daliban Amurkawa ‘yan Nijeriya da ke kasar Sudan, akwai miliyoyin ‘yan Nijeriya a kasar da ke gudanar da kasuwancinsu na halal kuma suna zaune a can cikin kwanciyar hankali.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan NijeriyaDalibaiRikiciSudanYakin Basasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Tura Jirgin Ruwan Soja Don Kwashe Jama’ar Ta Dake Sudan

Next Post

Yawan Kudin Dake Shafar Tattalin Arzikin Yanar Gizo A Sin Ya Kai Matsayi Na Biyu A Duniya

Related

Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo
Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

11 minutes ago
‘Yansanda Sun Cafke Wasu Sojojin Bogi 2 A Legas
Labarai

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

4 hours ago
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa
Manyan Labarai

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

5 hours ago
Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano
Labarai

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

7 hours ago
ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark
Labarai

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

8 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara
Labarai

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

11 hours ago
Next Post
Yawan Kudin Dake Shafar Tattalin Arzikin Yanar Gizo A Sin Ya Kai Matsayi Na Biyu A Duniya

Yawan Kudin Dake Shafar Tattalin Arzikin Yanar Gizo A Sin Ya Kai Matsayi Na Biyu A Duniya

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

Gwamnan Bauchi Ya Sulhunta Rikicin Manoma Da Makiyaya A Darazo

July 27, 2025
Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Ci Gaban Aikin Jigilar Kaya A Rabin Farko Na Bana

July 27, 2025
Kudin Shigar Da Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Samu A Lokacin Zafi Na Bana Ya Zarce Yuan Biliyan 5

Kudin Shigar Da Kasuwar Fina-Finai Ta Sin Ta Samu A Lokacin Zafi Na Bana Ya Zarce Yuan Biliyan 5

July 27, 2025
Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

July 27, 2025
Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

July 27, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Wasu Sojojin Bogi 2 A Legas

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

July 27, 2025
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

July 27, 2025
Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

July 27, 2025
Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

July 27, 2025
ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

July 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.