• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tabbas Za’a Karyata Jita-Jitar Dake Shafawa Jihar Tibet Bakin Fenti

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Tabbas Za’a Karyata Jita-Jitar Dake Shafawa Jihar Tibet Bakin Fenti
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jihar Tibet ta kasar Sin ta samu ‘yanci cikin lumana, a ranar 23 ga watan Mayun shekara ta 1951, al’amarin da ya tona asirin wasu gungun mutanen kasashen waje, na balle jihar daga cikin kasar Sin.

Kana tun daga ranar, Tibet ta shiga sabon tarihi, inda miliyoyin bayi manoma suka samu ‘yancin kai, da cikakken tabbacin kare hakkin dan Adam da zama ginshikan kasa, ta hanyar yiwa jihar Tibet gyare-gyare bisa tafarkin demokuradiyya.

  • Kamfanin Yutong Ya Kaddamar Da Motocin Bas Na Farko Masu Amfani Da Wutar Lantarki A Najeriya

Wasu alkaluma sun shaida irin ci gaban da aikin tabbatar da kare hakkin dan Adam ya haifar a jihar, inda yawan GDPn jihar ta Tibet a shekarar 2022, ya karu har sau 346.8, idan aka kwatanta da na shekara ta 1951.

Sa’annan matsakaicin yawan shekarun al’ummar jihar ya karu daga 35.5 a farkon lokacin da aka ‘yantar da jihar, har zuwa 72.19 a halin yanzu. Kana, kafin Tibet ta samu ‘yanci, yawan mutanen jihar da ba su taba shiga makaranta ba ya zarce kaso 95 bisa dari, amma yanzu, an kusan kawar da irin wannan matsala, har ma an kafa wani tsarin samar da ilimi ba tare da karbar kudi ba, na tsawon shekaru 15.

Tibet na kara samun ci gaba, amma akwai wasu ‘yan siyasar kasashen yammacin duniya, wadanda har yanzu suka yi biris da matukar kokarin da gwammatin kasar Sin ta yi na kyautata rayuwar al’ummar jihar, da rura wutar rikici kan batun da ya shafi hakkin dan Adam.

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Babban dalilin da ya janyo ci gaban Tibet, shi ne ci gaban da duk kasar Sin ta samu. A halin yanzu, ana kokarin zamanantar da duk kasar, kuma Tibet tana nan cikin sabon mafari. Idan za’a iya hada ci gaban Tibet da ci gaban duk kasa tare, hakkin dan Adam a jihar zai kara tabbata, kana, al’ummar jihar za su kara jin dadin rayuwa. Babu tantama, za’a karyata jita-jitar dake yunkurin shafawa jihar Tibet bakin fenti. (Murtala Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rikicin ENDSARS: Kudirin Biyan Diyya Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa 

Next Post

Taron G7 Ya bar Jaki Yana dukan Teki

Related

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

49 minutes ago
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

2 hours ago
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

19 hours ago
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

20 hours ago
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin
Daga Birnin Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

21 hours ago
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin
Daga Birnin Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

22 hours ago
Next Post
Taron G7 Ya bar Jaki Yana dukan Teki

Taron G7 Ya bar Jaki Yana dukan Teki

LABARAI MASU NASABA

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

September 13, 2025
An Shirya Haɗin Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

An Shirya Haɗin Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

September 13, 2025
Majalisar Tarayya Ta Magantu Kan Gawar Da Aka Samu A Harabarta

Majalisar Tarayya Ta Magantu Kan Gawar Da Aka Samu A Harabarta

September 13, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Sanar Da Sabon Sharaɗi Na Buɗe Asusun Banki

Gwamnatin Tarayya Ta Sanar Da Sabon Sharaɗi Na Buɗe Asusun Banki

September 13, 2025
PDP Ta Dage Kan Gudanar Da Taronta Duk Da Sabbin Sharuɗɗan Da Ɓangaren Wike Ya Gindaya

PDP Ta Dage Kan Gudanar Da Taronta Duk Da Sabbin Sharuɗɗan Da Ɓangaren Wike Ya Gindaya

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.