• English
  • Business News
Saturday, July 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Kaddamar Da Gangami Yakin Neman Ilimi

by Khalid Idris Doya
1 year ago
in Labarai
0
Cire Tallafin Mai: Za A Fara Bai Wa Talakawa Dubu 8 Duk Wata
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kaddamar da gangamin yakin neman bunkasa ilimi da koyon aikin hannu da kuma na daidaiton jinsi.

Gangamin mai taken “Dukkaninmu Daya Muke” kungiyar matan shugabannin kasashen Afrika (OAFLAD) ce ta gabatar da tsarawa.

  • Sin: Karbuwar Hajojin Sin Masu Nasaba Da Sabbin Makamashi Ba Shi Da Nasaba Da Samar Da Tallafi
  • Bayan Cinnawa Masallaci Wuta, Mutane 11 Sun Rasu A Kano

 An kaddamar da gangamin a kasashe 15 da ke da manufar bunkasa harkokin kiwon lafiya, ilimi, samar wa mutane ababen dogaro da kai na sana’o’i, da kuma yaki da cin zarafin jinsi.

Nijeriya wacce ta dauki shirin wajen maida hankali kan taken cewa ilimi shi ne babban hanya na kawo canji, wanda matar shugaban kasa Sanata Senator Oluremi Tinubu ta gabatar.

Da yake kaddamar da gangamin a fadar shugaban kasa, Tinubu ya jinjina wa kokarin matan shugabannin kasashen Afrika, da suka kasance masu maida hankali wajen ganin an samu daidaiton jinsi da ke cikin matsalolin da yankin ke fama da shi.

Labarai Masu Nasaba

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

“Wannan gangamin na da matukar muhimmanci a garemu a nan Afrika, don haka, ina tayaku murna, musamman matata Senator Oluremi Tinubu, wacce ta kasance ta zabi bangaren ilimi a matsayin abu na farko da ganganmin zai maida hankali a kansa a fadin kasar nan.

“Manufar kaddamar da wannan gangamin a Nijeriya shi ne, babban hanya na kawo sauyi, muhimmin lamari ne wajen ci gaban Afrika, idan muka samu nasarar wajen daidaiton jinsi da tabbatar da damarmaki ga kowa.

“Dole mu ci gaba da samar da hanyoyi na damarmaki ga dukkanin yaranmu wajen ganin sun samu damar samun ilimi ba tare da barin kowa a baya ba, musamman yara mata.

“Dole ne mu samar da al’umma da babu bambancin jinsi da kowa zai kasance na samun dama kamar kowa, ba tare da la’akari da waye ba, saboda ta hakan za mu iya gina al’umma mai cike da kwanciyar hankali ga kowa,” ya shaida.

 A cewarsa, shirin wani dama ne karo na biyu wajen ganin an rage kaifin matsalar yaran da ba su zuwa makaranta domin ganin sun koma zuwa makaranta wajen tunkarar yadda za su kyautata rayuwarsu na gaba.

Tinubu ya yi alkarin cewa nan ba da jimawa ba ta karkashin hukumar kula da ilimi a matakin farko za a samu nasarar gina wasu makarantu ta yadda za a ci gaba da dakile matsalolin da suke akwai.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: LilimiTinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

GORON JUMA’A

Next Post

Da Dumi-Dumi: APC Ta Kori Dan Majalisar Wakilai, Aminu Sani Jaji A Zamfara

Related

Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta
Labarai

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

13 minutes ago
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

3 hours ago
An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja
Manyan Labarai

An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

4 hours ago
‘Yancin Gashin Kai: Ma’aikatan Kananan Hukumomi Sun Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki
Labarai

‘Yancin Gashin Kai: Ma’aikatan Kananan Hukumomi Sun Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki

5 hours ago
Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu
Rahotonni

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

6 hours ago
An Harbe Fitaccen Dan Bindigan Da Ya Addabi Mazauna Abuja A Sansaninsa
Tsaro

Edo Da Taraba : ‘Yansanda Sun Ceto Mutum 31 Da Aka Yi Garkuwa Da Su Bayan Musayar Wuta

8 hours ago
Next Post
Da Dumi-Dumi: APC Ta Kori Dan Majalisar Wakilai, Aminu Sani Jaji A Zamfara

Da Dumi-Dumi: APC Ta Kori Dan Majalisar Wakilai, Aminu Sani Jaji A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

July 26, 2025
Firaministan Sin Ya Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI

Firaministan Sin Ya Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI

July 26, 2025
Ilimi

Natijojin Auren Dattijo Ga Budurwa

July 26, 2025
An Yi Bikin Karbar Fitilar Gasar Wasannin Kasa Da Kasa Ta Shekarar 2025 A Chengdu

An Yi Bikin Karbar Fitilar Gasar Wasannin Kasa Da Kasa Ta Shekarar 2025 A Chengdu

July 26, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)

Dalilan Da Suka Sa Cinikin Bayi Bai Yi Nasara A Arewacin Nijeriya Ba

July 26, 2025
Sin Ta Gudanar Da Gasar Kirkire-kirkire Ta Daliban Kasa Da Kasa A Yankin Afirka Karo Na Farko

Sin Ta Gudanar Da Gasar Kirkire-kirkire Ta Daliban Kasa Da Kasa A Yankin Afirka Karo Na Farko

July 26, 2025
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

July 26, 2025
Kwanciyar Aure

Yadda Hadarin Mutuwa Ke Karuwa Yayin Ko Bayan Saduwa Da Iyali

July 26, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Ci Gaba Da Himmatuwa Wajen Warware Batun Ukraine Ta Hanyar Lumana

Sin Ta Yi Kira Da A Ci Gaba Da Himmatuwa Wajen Warware Batun Ukraine Ta Hanyar Lumana

July 26, 2025
An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

July 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.