• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wane Tasiri Sabbin Karfin Ci Gaban Kasar Sin Za Su Yi Ga Duniya?

by Sulaiman and CGTN Hausa
12 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Wane Tasiri Sabbin Karfin Ci Gaban Kasar Sin Za Su Yi Ga Duniya?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A halin da ake ciki, “Sabon karfin samar da hajoji da hidimomi masu karko”, ya zamo jumlar da ake yawan ji a fannin bunkasar tattalin arzikin kasar Sin. Cikakken zaman 3 na kwamitin kolin JKS na karo na 20, wanda aka kammala a baya-bayan nan, ya fitar da matakan zurfafa sauye-sauye a dukkanin fannoni, wanda hakan ke bukatar kyautata tsari, da dabarun raya sabon karfin samar da hajoji da hidimomi masu karko, daidai da halayen da ake ciki a gida. 

Masu fashin baki sun yi amannar cewa, wannan mataki na nuna irin dagewar kasar Sin, a fannin zurfafa sauye-sauye masu alaka da samar da tsari na shukawa, da bunkasawa, da rayawa sabon karfin samar da hajoji da hidimomi masu karko, ta yadda za a kara azama kan cimma nasarar samun bunkasuwa mai inganci, da ingiza salon zamanantarwa irin ta Sin.

  • MDD Ta Nemi A Gaggauta Cimma Muradun Ci Gaba Mai Dorewa Don Cimma Burin 2030  
  • Sin Na Matukar Adawa Da Shigar Japan Atisayen Soji Na Hadin Gwiwa Da Yankin Taiwan 

Tsohon mataimakin babban sakataren MDD Erik Solheim, ya jinjinawa kokarin kasar Sin na zurfafa sauye-sauye, da kara azamar raya sabon karfin samar da hajoji da hidimomi masu karko. Ya yi imanin cewa, amfani da kimiyya da fasaha a matsayin jagora, da nacewa neman ci gaba ba tare da gurbata muhalli ba, su ne jigon nasarar kasar Sin a wannan karni na 21.

A matsayinta na kasuwa ta daya a duniya a fannin cinikayyar makamashi mai tsafta, da sarrafa kayayyakin aikin masana’antu, Sin ta ci gaba da samarwa duniya hajoji masu matukar inganci, kana ta karfafa cimma nasarar sauyin da duniya ke yi zuwa ga ayyuka marasa gurbata muhalli, da masu fitar da karancin iskar carbon. A baya-bayan nan, an yi nasarar sanya hannu kan kwangilar aikin adana makamashi mafi girma a duniya, tsakanin katafaren kamfanin sabon makamashi na kasar Sin wato Sungrow da kamfanin Algihaz na kasar Saudiyya, wanda hakan ke dada nuni ga yadda ci gaba mai inganci na kasar Sin ke amfanar da duniya baki daya.

Abu ne a zahiri, cewa yayin da Sin ke kara zurfafa sauye-sauye a dukkanin fannoni, sabon karfin samar da hajoji da hidimomi masu karko zai kara zaburar da bunkasuwa, da yaukaka ci gaba mai inganci, da salon Sin na zamanantarwa, da ingiza sabon karsashi ga ci gaban tattalin arzikin duniya baki daya. (Saminu Alhassan)

Labarai Masu Nasaba

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Firaministan Kasar Tsibiran Solomon: Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Ta Sa Kaimi Ga Farfado Da Tattalin Arzikin Kasar

Next Post

Kotu Ta Wanke Tsohon Dogarin Bukola Saraki Kan Zargin Biliyan ₦3.5b

Related

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

10 hours ago
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

11 hours ago
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700
Daga Birnin Sin

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

12 hours ago
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

13 hours ago
Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi
Daga Birnin Sin

Hanya Mai Salon Musamman Da Kasar Sin Take Bi Wajen Raya Harkokin Kudi

14 hours ago
Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Hada Hannun Matasa Da Yaran Sin Da Amurka Na Shekarar 2025

1 day ago
Next Post
Kotu Ta Wanke Tsohon Dogarin Bukola Saraki Kan Zargin Biliyan ₦3.5b

Kotu Ta Wanke Tsohon Dogarin Bukola Saraki Kan Zargin Biliyan ₦3.5b

LABARAI MASU NASABA

APC

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

July 19, 2025
Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.