• English
  • Business News
Saturday, November 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wang Yi Ya Gana Da Baki Amurkawa Bi Da Bi

by CGTN Hausa
2 years ago
Wang Yi

Mamban hukumar siyasa ta kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta Sin, kana ministan harkokin wajen kasar Wang Yi, ya gana da shugaban hukumar manyan shugabannin zartaswa na kwamitin kasar Amurka mai lura da dangantakar Amurka da Sin Evan Greenberg, da shugaban kwamitin Steve Orlins, da kuma farfesa Graham Allison na jami’ar Harvard bi da bi a birnin Bejing.

Yayin ganawarsa da Evan Greenberg, da Steve Orlins, Wang Yi ya jadadda cewa, matsalar dake tsakanin dangantakar Sin da Amurka ita ce bangaren Amurka ya dauki Sin a matsayin abokiyar takararta mafi girma, da kasancewa kalubalen siyasarta mafi girma, irin wannan fahimta ta kuskure ta haddasa matsaloli ga dangantakar dake tsakanin kasashen biyu. Ya ce kamata ya yi bangaren Amurka ya yi tafiya a kan hanya guda tare da Sin, ta yadda za a iya inganta dangantakar kasashen biyu wajen samun daidaito, da kyautatuwa da kuma ci gaba.

  • Sin Ta Yi Tir Da Harin Ta’addanci A Pakistan Tare Da Kira Da A Gudanar Da Cikakken Bincike
  • Masu Satar Mutane Za Mu Dauke Su A Matsayin ‘Yan Ta’adda – Tinubu

Bangaren Amurka ya bayyana cewa, ci gaba da mu’ammala da juna, da tabbatar da dangantakar dake tsakanin kasashen biyu, zai haifar da ci gaba a kan hanya mai dacewa, zai kuma samar da alheri ga duk fadin duniya. Kaza lika kwamitin kasar Amurka na dangantakar Amurka da Sin, yana fatan a samu ci gaba, da ba da gudummawa ga mu’ammalar kasashen biyu.

Yayin ganawarsa da Graham Allison kuwa, Wang Yi ya ce ya kamata Sin da Amurka su tinkari kalubalolin kasa da kasa tare, ta yadda za a gina dangantaka cikin kwanciyar hankali da dorewa.

Allison ya bayyana cewa, dole ne Amurka da Sin su yi hadin gwiwa, dole ne su samu hanya mai dacewa ta kulla huldarsu. Har ila yau, ya yi fatan kara fahimtar manufar diplomassiyar Sin ta hanyar fahimtar tarihi, da al’adu masu zurfi na kasar. (Safiyah Ma)

LABARAI MASU NASABA

Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne
Daga Birnin Sin

Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

November 8, 2025
CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin
Daga Birnin Sin

CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin
Daga Birnin Sin

CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
Next Post
Kasar Sin Na Farin Cikin Ganin An Gudanar Da Babban Zaben Kasar Senegal Cikin Kwanciyar Hankali Da Lumana

Kasar Sin Na Farin Cikin Ganin An Gudanar Da Babban Zaben Kasar Senegal Cikin Kwanciyar Hankali Da Lumana

LABARAI MASU NASABA

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

November 8, 2025
Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

November 8, 2025
Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

November 8, 2025
CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong

Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong

November 8, 2025
Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

Ta’aziyyar Rasuwar Jarumin Kannywood, Malam Nata’ala

November 8, 2025
Kamfanoni Masu Jarin Waje Na Samun Kwarin Gwiwa Daga CIIE

Kamfanoni Masu Jarin Waje Na Samun Kwarin Gwiwa Daga CIIE

November 8, 2025
Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko

Lalacewar Tarbiyar Dalibai Mata A Makarantun Islamiyya Da Na Boko

November 8, 2025
Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

Mabiya Mazhabar Shi’a Sun Yi Zanga-Zanga A Kano Kan Barazanar Trump Ga Nijeriya

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.