• English
  • Business News
Thursday, September 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wang Yi Ya Gana Da Ministan Harkokin Wajen Kasar Gabon

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Wang Yi Ya Gana Da Ministan Harkokin Wajen Kasar Gabon
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa

Najeriya: Ajandar Jagorantar Duniya Ta Ba Da Gudummawa Ga Tsarin Kasashen Duniya

Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, ya gana da takwaransa na kasar Gabon Michael Moussa-Adamo, yayin da yake halartar babban taron MDD a birnin New York.

A yayin ganawar, Wang Yi ya bayyana cewa, kasar Gabon abokiya ce ta kasar Sin a nahiyar Afirka, kuma Sin tana son hada hannu da ita wajen raya shawarar “ziri daya da hanya daya”, da taimaka mata wajen samun ci gaba da farfadowa cikin sauri don kawo karin moriya ga jama’ar kasar. Wang Yi ya bayyana cewa, Sin tana son tabbatar da adalci ba tare da la’akari da matsayin kasa ba, kana tana tsayawa tare da kasashe masu tasowa, ciki har da na Afirka, kuma za ta ci gaba da goyon bayan kasashen Afirka don samun ci gaba da farfadowa tare.

  • Kasashen Sin Da Togo Sun Samu Sakamako Mai Kyau A Fannin Hadin Gwiwa

A nasa bangare, Moussa-Adamo, ya bayyana cewa, kasar Sin abokiya ce mafi girma ga kasar Gabon a fannonin tattalin arziki da cinikayya. Kuma Sin ta taimakawa kasar Gabon wajen kyautata ayyukan more rayuwa, da yaki da cutar COVID-19, kana kamfanonin Sin sun samar da muhimmiyar gudummawa wajen raya tattalin arzikin kasar, a don haka, gwamnatin kasar Gabon da jama’arta, ba za su manta ba. Ya kara da cewa, kasar Gabon abokiya ce ga kasar Sin, kuma za ta ci gaba da tsayawa tsayin daka kan manufar “kasar Sin daya tak a duniya”, da kin amincewa da siyasantar da batun kare hakkin dan Adam.

Bugu da kari, yana son hada aikin farfado da kasar Gabon da na raya shawarar “ziri daya da hanya daya” don samun bunkasuwar tattalin arziki a fannoni daban daban. (Zainab)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Idan Aka Ce Min Zan Yi Fim Shekara Goma Baya, Ba Zan Taba Yarda Ba – Zarah

Next Post

Abubuwa Biyar Masu Jan Hankali Game Da Coci Mafi Dadewa A Birtaniya

Related

Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa

29 minutes ago
Najeriya: Ajandar Jagorantar Duniya Ta Ba Da Gudummawa Ga Tsarin Kasashen Duniya
Daga Birnin Sin

Najeriya: Ajandar Jagorantar Duniya Ta Ba Da Gudummawa Ga Tsarin Kasashen Duniya

4 hours ago
Amfani Da Karfin Tuwo Ba Zai Iya Kawo Zaman Lafiya A Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba
Daga Birnin Sin

Amfani Da Karfin Tuwo Ba Zai Iya Kawo Zaman Lafiya A Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

20 hours ago
Kasar Sin Ta Fitar Da Mizanin Cinikayya Tare Da Sauran Mambobin BRICS
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Fitar Da Mizanin Cinikayya Tare Da Sauran Mambobin BRICS

22 hours ago
Mataimakin Shugaban Unilever: Mun Kudiri Aniyar Zama “Masu Tseren Gudun Fanfalaki” A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Mataimakin Shugaban Unilever: Mun Kudiri Aniyar Zama “Masu Tseren Gudun Fanfalaki” A Kasar Sin

22 hours ago
Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron CIFTIS Na Shekarar 2025
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Aika Da Sakon Taya Murnar Bude Taron CIFTIS Na Shekarar 2025

23 hours ago
Next Post
Abubuwa Biyar Masu Jan Hankali Game Da Coci Mafi Dadewa A Birtaniya

Abubuwa Biyar Masu Jan Hankali Game Da Coci Mafi Dadewa A Birtaniya

LABARAI MASU NASABA

Rashin Tsaro: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Kogi 

Rashin Tsaro: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Kogi 

September 11, 2025
Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa

Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa

September 11, 2025
Boko Haram Na Yin TikTok, Suna Sarrafa Jirage Marasa Matuƙi Don Sa Ido Kan Sansanonin Soji – Bulama 

Ƙwararren Masanin Tsaro, Bulama Ya Ƙaryata Iƙirarin El-Rufai Kan Biyan ’Yan Bindiga Kuɗaɗen Fansa

September 11, 2025
Wata Mahanga Ta Daban Na Kallon Ayyukan Ta’addanci

Wata Mahanga Ta Daban Na Kallon Ayyukan Ta’addanci

September 11, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

September 11, 2025
Najeriya: Ajandar Jagorantar Duniya Ta Ba Da Gudummawa Ga Tsarin Kasashen Duniya

Najeriya: Ajandar Jagorantar Duniya Ta Ba Da Gudummawa Ga Tsarin Kasashen Duniya

September 11, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

Cutar Diphtheria Ta Kashe Yara 10 A Jihar Neja

September 11, 2025
DSS Ta Gurfanar Da Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Kan Zargin Ta’addanci

DSS Ta Gurfanar Da Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Kan Zargin Ta’addanci

September 11, 2025
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi

‘Yansanda Sun Cafke ‘Yan Fashi 3 A Kano, Sun Ƙwato Motar Sata

September 11, 2025
Ganawata Da Macron Ta Yi Amfani – Tinubu

Ganawata Da Macron Ta Yi Amfani – Tinubu

September 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.