• English
  • Business News
Saturday, October 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wang Yi Ya Takaita Muhimman Abubuwa Guda Shida Game Da Diflomasiyyar Sin A 2023

by CGTN Hausa
2 years ago
Wang yi

Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi ya bayyana cewa, shekarar 2023 ta kasance shekarar nazari da samun nasarori a fannin diflomasiyyar kasar Sin, inda ya takaita muhimman batutuwa guda shida.

Wang ya bayyana hakan ne a lokacin da yake jawabi a taron tattaunawa kan yanayin kasa da kasa da huldar kasashen waje na kasar Sin a shekarar 2023.

  • Xi Ya Jaddada Bukatar Samun Cikakkiyar Nasara Wajen Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa
  • Equatorial Guinea Za Ta Daukaka Huldarta Da Sin Zuwa Wani Sabon Matsayi, In Ji Shugaban Kasar

Ya kara da cewa, da farko, harkokin diflomasiyyar shugaban kasar Sin sun samu gagarumar nasara, baya ga wasu sabbin matakai da aka fito da su a harkokin diflomasiyya na babbar kasa mai sigar kasar Sin.

Na biyu, an samu ci gaba mai inganci wajen gina al’umma mai makomar daya ga daukacin bil’adama, tare da samar da wani sabon kuzari ga kokarin gina makoma mai haske ga bil’adama.

Na uku, an yi nasarar gudanar da taron dandalin hadin gwiwar kasa da kasa kan shawarar ziri daya da hanya daya karo na uku, inda hadin gwiwa tsakanin kasashen dake raya shawarar ta kai wani sabon mataki mai inganci.

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO

An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana

Na hudu, tsarin kungiyar BRICS ya samu karuwa mai cike da tarihi, matakin da ya kara sabon karfi ga hadin kai da hadin gwiwa a kasashe masu tasowa.

Na biyar, an gudanar da taron koli na Sin da kasashen yankin tsakiyar Asiya cikin nasara, wanda ya samar da wani sabon dandali na kyautata makwabtaka da hadin gwiwar abokantaka a yankin.

Na shida, kasar Sin ta taimaka wajen yin sulhu mai cike da tarihi a tsakanin kasashen Saudiyya da Iran, inda ta kafa wani sabon misali na daidaita batutuwan da suka shafi siyasa.

Wang ya kara da cewa, wadannan sun nuna siga, salo, da dabi’un Sinawa, kuma sun nuna yadda kasar Sin ke kara yin tasiri a harkokin kasa da kasa, da karfin ikon tafiyar da sabbin ayyuka, da kyakkyawar dabi’a a sabon zamani. (Mai fassara: Ibrahim)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Cinikayyar Kasar Sin Ta Fitar Da Rahoton Shekarar 2025 Game Da Biyayyar Amurka Ga Ka’idojin WTO

October 17, 2025
An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

An Kara Habaka Sabon Karfin Samar Da Kayayyaki Da Hidimomi Mai Dorewa a Cikin Watannin Tara Na Farkon Bana

October 17, 2025
Tawagar Sin Ta Dindindin A Hukumar Fao Ta Fara Aiki
Daga Birnin Sin

Tawagar Sin Ta Dindindin A Hukumar Fao Ta Fara Aiki

October 17, 2025
Next Post
Jirgin kasa

Tsawon Layin Jirgin Kasa Mai Saurin Tafiya Na Sin Ya Kai Kilomita Dubu 45

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

October 18, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

October 18, 2025
Radda

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Al’umma Su Hada Hannu Da Gwamnati Wajen Kawar Da Matsalar Tsaro

October 18, 2025
Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

October 18, 2025
IMF

Fitar Da Kudi Ta Haramtacciyar Hanya Na Kara Dagula Matsalar Tattalin Arziki – IMF

October 18, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Gayyaci CBN Da Bankuna Kan Cire Wa Kwastomomi Kudi Ba Dalili

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Matashi Ya Kashe Ɗan Acaɓa Don Neman Kuɗin Auren Mace Ta Uku A Bauchi

October 17, 2025
katsina

Tawagar Bankin Duniya Ta Gana Da Gwamnan Katsina Kan Mayar Da ‘Yan Gudun Hijira Muhallinsu

October 17, 2025
Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

October 17, 2025
Akwai Bukatar Al’umma Ta San Aikin Da Asusun Tallafa Wa Manyan Makarantu (TETFUND) Ya Yi  – Masari

Akwai Bukatar Al’umma Ta San Aikin Da Asusun Tallafa Wa Manyan Makarantu (TETFUND) Ya Yi  – Masari

October 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.