• English
  • Business News
Tuesday, June 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wani Harin Bam Ya Yi Sanadin Kashe Aƙalla Mutum 100 A Somaliya

by Muhammad
3 years ago
in Labarai
0
Wani Harin Bam Ya Yi Sanadin Kashe Aƙalla Mutum 100 A Somaliya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban ƙasar Somalia Hassan Sheikh Mohamud ya tabbatar da cewa aƙalla mutum 100 ne aka kashe sakamakon wasu hare-haren ƙunar baƙin wake biyu da aka kai da motoci a wajen ma’aikatar ilimi ta ƙasar.

BBC ta rawaito cewa; An kai harin ne a jiya Asabar a Mogadishu babban birnin ƙasar. Shugaban ƙasar ya bayyana cewa akwai aƙalla mutum 300 da suka samu raunuka sakamakon wannan harin.

  • Sojojin Somaliya Sun Kashe Mayakan Al-Shabab Sama Da 100
  • An Yaba Da Ra’ayin Kasar Sin Kan Zaman Lafiya Da Ci Gaba A Yankin Kahon Afirka

Mista Mahmud ya kai ziyara wurin da aka kai harin inda waɗanda suka shaida lamarin suka bayyana cewa cikin mintoci kaɗan motocin suka ƙaddamar da hare-haren.

Shaidu sun bayyana cewa ita motar ta biyun ma ta kai harin ne a yayin da jama’a suka garzayo da kuma motar ɗaukar marasa lafiya domin kai agaji.

Babu wata ƙunigiya da ta ɗauki nauyin kai harin zuwa yanzu amma ƙungiyar al-Shabab da ke da alaƙa da Al-Qaeda ta sha ƙaddamar da irin waɗannan hare-hare.

Labarai Masu Nasaba

Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato

Shin Rashin Nasara Ya Rage Damar Yamal Na Ballon d’Or?

Ƙungiyar ta al-Shabab ta yi sanadin mutuwar dubban mutane a ƙasar ta Somalia da kuma rabba miliyoyi da muhallansu.

A ƴan kwanakin nan gwamnatin ƙasar ta rinƙa zafafa hare-hare kan ƴan ƙungiyar, lamarin da ya jawo ita ma ƙungiyar ke zafafa hare-hare.

Ko a kwanakin baya sai da ƙungiyar ta kai hari a wani otel inda ta kashe mutane da dama.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KasheSomaliyaWani
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Aka Gudanar Da Maulidin Annabi (SAW) A Gidan Kwankwaso

Next Post

Dalibai 4000 Ne Suka Shiga Noman Kayan Lambu Na Zamani – Dakta Bello

Related

Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato
Manyan Labarai

Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato

59 minutes ago
Shin Rashin Nasara Ya Rage Damar Yamal Na Ballon d’Or?
Labarai

Shin Rashin Nasara Ya Rage Damar Yamal Na Ballon d’Or?

10 hours ago
Gwamnatin Bauchi Ta Buɗe Sabon Tsarin Neman Ƙirƙirar Sabbin Masarautu
Labarai

Gwamnatin Bauchi Ta Buɗe Sabon Tsarin Neman Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

11 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Kai Farmaki Kwara, Sun Kashe Mutum 1, Sun Ƙona Gidaje
Tsaro

Ƴan Bindiga Sun Kai Farmaki Kwara, Sun Kashe Mutum 1, Sun Ƙona Gidaje

12 hours ago
Ƴansanda Sun Kama Masu Laifi 27 A Kaduna
Tsaro

Ƴansanda Sun Kama Masu Laifi 27 A Kaduna

14 hours ago
Matawalle: Kofarmu Abude Take Idan Gwamna Dauda Lawal Na San Shigowa Jamiyyar APC
Labarai

Matawalle: Kofarmu Abude Take Idan Gwamna Dauda Lawal Na San Shigowa Jamiyyar APC

18 hours ago
Next Post
Dalibai 4000 Ne Suka Shiga Noman Kayan Lambu Na Zamani – Dakta Bello

Dalibai 4000 Ne Suka Shiga Noman Kayan Lambu Na Zamani – Dakta Bello

LABARAI MASU NASABA

Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato

Bam Ya Hallaka Masu Yawon Sallah A Sakkwato

June 10, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Gana Da Ministar Kudin Birtaniya

Mataimakin Firaministan Sin Ya Gana Da Ministar Kudin Birtaniya

June 9, 2025
An Kaddamar Da Taron Farko Na Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Amurka A London

An Kaddamar Da Taron Farko Na Tattauna Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Amurka A London

June 9, 2025
Shin Rashin Nasara Ya Rage Damar Yamal Na Ballon d’Or?

Shin Rashin Nasara Ya Rage Damar Yamal Na Ballon d’Or?

June 9, 2025
Kididiga Ta Nuna Yadda Kasar Sin Ke Samun Bunkasar Tattalin Arzikin Teku

Kididiga Ta Nuna Yadda Kasar Sin Ke Samun Bunkasar Tattalin Arzikin Teku

June 9, 2025
Kasashen Da Sin Ta Bai Wa Jama’arsu Izinin Shiga Kasar Ba Tare Da Biza Ba Ya Karu Zuwa 47

Kasashen Da Sin Ta Bai Wa Jama’arsu Izinin Shiga Kasar Ba Tare Da Biza Ba Ya Karu Zuwa 47

June 9, 2025
Gwamnatin Bauchi Ta Buɗe Sabon Tsarin Neman Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnatin Bauchi Ta Buɗe Sabon Tsarin Neman Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

June 9, 2025
Ma’aunin Farashin Kayan Masarufi Na Watan Mayu A Kasar Sin Ya Ragu Da Kaso 0.1 Bisa Dari

Ma’aunin Farashin Kayan Masarufi Na Watan Mayu A Kasar Sin Ya Ragu Da Kaso 0.1 Bisa Dari

June 9, 2025
Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Gargadi Mahukuntan Taiwan Game Da Sayen Makamai Daga Amurka

Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Gargadi Mahukuntan Taiwan Game Da Sayen Makamai Daga Amurka

June 9, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kai Farmaki Kwara, Sun Kashe Mutum 1, Sun Ƙona Gidaje

Ƴan Bindiga Sun Kai Farmaki Kwara, Sun Kashe Mutum 1, Sun Ƙona Gidaje

June 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.