• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Ne Ke Shiga Rigar Addini Da Nufin Hana Bai Wa El-Rufai Minista – Shugaban Tsangayu

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
El-Rufai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kwamitin tsangayu na jihar Kaduna, Imam Bukhari Maraban Jos ya maida martani ga masu cewa kada a nada tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir Ahmad El-Rufa’i a matsayin minista.

 

Shehin Malamin ya yi wannan martani ne yayin da ya ke zantawa da manema labarai a yau Litinin, 31 ga Yuli, 2023.

  • Gwamnatin Jihar Katsina Za Ta Kafa Hukumar Zakka – Radda

Imam Bukhari ya ce, “Mun wayi gari, mu ka ga wani rubutu da wani ya yi game da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai.

 

Labarai Masu Nasaba

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

“Mu a matsayin mu, mu na martaba gidan Shehu, kuma mu na yarda da duk abin da ya zo mana daga gare shi, saboda matsayin sa a addini. Amma wannan ba zai hana wasu ko wani ba ya yi amfani da rigar gidan Shehu su cusa kan su cikin siyasa don cutar da wani saboda manufar su ta siyasa.”

 

Imam ya ci-gaba da cewa, “Alhamdu lillah kowa ya sani, wasu daga cikin su sun fito sun bayyana ra’ayoyin su kan dan takarar da su ke so a zaba, yanzu kuma Allah ya ba ma wadanda ba su yi daidai da ra’ayoyin su ba, don haka ba daidai bane yanzu wani ya fito ya ce wai kada a ba wa Malam Nasir El-Rurai mukamin minista, saboda wai El-Rufai bai da abin fada a jihar Kaduna. In ya ce haka bai taimaki addini ba, ko bai taimaki almajirci ba, wannan ra’ayi ne, in bai gani ba da yawa sun gani.

 

“maganar almajirai a jihar Kaduna, abubuwan da su ka faru a baya, an zauna da mai girma gwamna tare da Malam Albani, an wuce wannan wurin. Ba daidai ba ne a dawo da maganar baya, domin a cimma wata manufa ta siyasa.

 

“Alhamdu lillah. Bayan maganar almajirai ta kauce, alkhairai da yawa sun biyo baya, don har sai da aka gina makarantun tsangaya 25 a fadin jihar Kaduna, bayan maganar korar almajirai, a yanzu haka ana gina tsangayu 11 wanda kowanne zai lakume N7,000,000.”

 

Malam Nasiru El-Rufai dan adam ne wanda zai iya kuskure kuma mu na rokon Allah ya yafe masa kurakuran sa, amma ya yi aiki matuka a jihar Kaduna.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugabancin APC: Sanata Kyari Ya Ziyarci Ganduje A Gidansa Da Ke Abuja

Next Post

Kasar Sin Za Ta Sa Kaimi Ga Inganta Bunkasuwa Da Yin Gyare-Gyare

Related

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru
Manyan Labarai

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

6 hours ago
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

12 hours ago
Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?
Labarai

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

13 hours ago
Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya
Kotu Da ÆŠansanda

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

14 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da ÆŠansanda

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

15 hours ago
NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano
Manyan Labarai

NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

16 hours ago
Next Post
Kasar Sin Za Ta Sa Kaimi Ga Inganta Bunkasuwa Da Yin Gyare-Gyare

Kasar Sin Za Ta Sa Kaimi Ga Inganta Bunkasuwa Da Yin Gyare-Gyare

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

CMG Ya Kaddamar Da Gangamin Tattara Fina-Finai Da Talabijin Da Aka Samar Bisa AI A Los Angeles

August 23, 2025
Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

Taron Kare Hakkin Dan Adam Na Sin Da Afirka Na Farko Ya Nemi Hada Karfi Don Tabbatar Da ‘Yancin Samun Ci Gaba

August 23, 2025
Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

Bangaren Kasuwancin “E-Commerce” Na Kasar Sin Ya Karu Sosai A Watanni 7 Na Farkon Bana

August 23, 2025
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.